Majalisar dokokin jihar Kano ta yi dokar cin tarar Naira dubu 25 ga duk wanda aka kama da tofar da Yawu, da Majina, yin Bahaya ko...
Babbar kotun jihar Kano, mai lamba huɗu karkashin jagorancin mai Shari’a Usman Na Abba, ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya akan wasu mutane 5, waɗanda...
Kungiyar ƙwadago ta ƙasa NLC, ta shirta gudanar da zanga-zanga ta kasa a ranar 4 ga watan Fabrairu mai kamawa kan karin kudin kira da Data...
Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da karatu na biyu kan kudurin dokar kafa Rundunar tsaro, da ta hukumar samar da wutar lantarki dukkanin su mallakin...
An yi zargin wasu fusatattun matasa sun bankawa wani baburin Adai-daita Sahu Wuta, tare da yunƙurin saɓawa masu baburin kamanni, domin huce haushin su akan su....
Gwamnatin jihar Kano ta ce babu wata matsalar tsaro a ko kuma shirin tayar da hargitsi a jihar, da aka rinƙa yadawa cewar za a iya...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano, ta ce ta shirya tsaf haɗin gwiwa da sauran jami’an tsaro domin daƙile ayyukan wasu ɓata gari da ta samu rahoton...
Wani lauya mai zaman kan sa a jihar Kano Barista Haruna Musa Muhammad, ya yi ƙorafi a gaban babbar kotun tarayya da ke zamanta a jihar,...
Wata Gobara da ta tashi a wani gida ta yi sanadiyyar rasuwar wata budurwa a unguwar Ja’en Sabere da ke ƙaramar hukumar Gwale a Kano da...
Kotun majistret mai lamba 70 da ke jihar Kano, ƙarƙashin jagorancin mai Shari’a Faruk Ibrahim Umar, ta aike da wasu mutane gidan ajiya da gyaran hali...
Jam’iyyar hamayya ta PRP a Najeriya, ta yi Allah wa-dai da yadda har kawo yanzu wasu jihohi a ƙasar suka gaza fara biyan ma’aikatan jahohin su...
Kotun daukaka kara da ke Abuja ta bayar da umarnin sake sauraron shari’a kan rikicin masarautar Kano da ya hada da Alhaji Aminu Ado Bayero da...
Babbar Kotun jahar Kano mai lamba 11 ƙarƙashin jagorancin mai Shari’a Nasir Saminu, ta zartas da hukuncin kisa akan wani mutum wanda kotun ta samu da...
Gwamnatin jihar Kano ce ta sha alwashin daukar mataki akan shugabannin makarantar G.S.S Gano da ke karamar hukumar Dawakin Kudu, bisa samun shugabannin makarantar da nuna...
Gamayyar ƙungiyoyin kare haƙƙin ɗan adam a nan Kano sun yi kira ga hukumomin tsaro da su yi aiki kafaɗa da kafaɗa domin samar da zaman...