Jam’iyyar APC za tayi wani kwamiti na musamman da zaiyi duba akan zabukan fidda gwani na Gwamnoni a jihar Imo da kuma Jihar Zamfara.
Shugaban Jam’iyyar na Kasa Kwamred Adams Oshiomole ne ya tabbatar da hakan yau juma’a a shelkwatar Jam’iyyar ta Abuja.
Adam Oshiomhole ya ce, sabon kwamitin zaiyi duba na tsanaki akan dukkan zabukan da
more
JAM’IYYAR APC ZA TAYI WANI KWAMITI NA MUSAMMAN DA ZAIYI DUBA AKAN ZABUKAN FIDDA GWANI NA GWAMNONI A WASU JIHOHIN KASAR NAN
Comments are closed