Kungiyar bunkasa ilimi da cigaban Demokradiyya wato SEDSAC, tayi kira ga gwamnatin tarayya da ta tabbatar da sabon tsarin karin albashi ga ma’aikatan gwamnati.
wannan kiran ya fito ne ta bakin babban Daraktan kungiyar Kwamared Hamisu Kofar Na'isa, yayin ganawar sa da gidan rediyon dala.
Ya ce karin albashin abu ne da zai taimaka wajen bunkasa tattalin
more
AN YI KIRA GA GWAMNATIN TARAYYA DA TA TABBATAR DA SABON TSARIN KARIN ALBASHI GA MA’AIKATAN GWAMNATI
Comments are closed