Shugaban Jam’iyyar PDP Prince Uche Secondus ya rubutawa shugaban hukumar EFCC Ibrahim Magu wasikar ankararwa dangane da sanya sunansa a jerin mutanen da ake zargi da satar kudaden gwamnati ba.
Wata sanarwa dauke da sa hannun jami’in labarum shugaban na PDP Mr, Ike Abonyi, Mista Secondus ya ce, "Bai karbi Naira Miliyan 200 ba daga ofishin
more
SHUGABAN JAM’IYYAR PDP YA RUBUTA WASIKA GA HUKUMAR EFCC
Comments are closed