Limamin masallacin Juma’a na Masjidul Kuba da ke unguwar Tukuntawa, malam Ibrahim Abubakar Tofa ya ce, al’umma su kara jajircewa da ibada a goman farko na...
Kungiyar kare hakkin Dan Adam ta Human Right Network ta ce, abin takaici ne yadda a wannan lokacin ake samun iyaye mata suna cutar da ‘ya’yan...
Shugaban sashen kula da lafiyar al’umma da dakile cututtuka a ma’aikatar lafiya ta jihar Kano, Dr. Ashiru Rajab ya ce, za a hukunta duk jami’an lafiyar...
Ana zargin wata rigima ta barke tsakanin jami’an hukumar KAROTA da kuma wasu gungun matasa a gadar karkashin kasa ta mahadar titin Sabon titin Panshekara. Wakilin...
Tsohon shugaban kungiyar masu hada magunguna ta kaa reshen jihar Kano, Pharmacist Ahmad Gana Muhammad ya ce, rashin bin ka’idar shan magani ya sa cutar Maleria...
Sakataren ilimi na karamar hukumar Kumbotso, Magaji Baure ya ce, son karatu ga al’ummar Tudun Kaba yasa hukumar ilimi ta taimaka musu da ajujuwan da za...
Kungiyar lauyoyi ta kasa reshen jihar Kano NBA ta bayyana barrister Sagir Sulaiman Gezawa a matsayin sabon shugaban kungiyar. Yayinda yake bayyana hakan a daren jiya...
Wani mai sana’ar sayar da dabbobi a yankin Gandun Albasa, Adamu Umaru ya ce, duk matsin rayuwa al’umma na zuwa siyen dabbobin layya. Adamu Umaru, ya...
Wani mutum mai suna Shafi’u Tasi’u da ke unguwar Zangon Dakata ya ce, kwanaki uku kenan yana bin layin katin zabe a yankin unguwar Nomans Land...
Maniyya sama da dari biyu sun gudanar da zanga-zangar lumana a jihar Kano, dangane da zargin hukumar jin dadin Alhazai ta jihar ta ki ba su...