Kasar Saudiyya tayi wa fiye da mahadattan Alƙur’ani 50,000 daga kasashe 165 rajistar halartar gasar karatun Alƙur’ani da kuma na kiran sallah wadda aka bude ranar...
Kotun daukaka kara da ke zama a Kano ta soke hukuncin da babban kotu tayi wanda ta bayyana Muhammad Abacha a matsayin ‘dan takarar gwamnan jihar...
Ministan kwadago da Ayyuka Chris Ngige, ya ce an kammala komai domin samar da sabon tsarin mafi kankantar albshi a kasar nan daga watan Mayu na...
Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantun gaba da firamare ta kasar nan JAMB, ta ce ta soke rijistar dalibai sama da 817 da za su rubuta...
Kungiyar dillalan man fetur mai zaman kanta ta ƙasa, IPMAN, ta umarci mambobinta da su dakatar da duk wasu ayyuka a fadin kasar. A wata sanarwa...
Jami’an hukumar NDLEA sun yi nasarar kame wani makaho mai shekaru 67, Aliyu Adebiyi, wanda aka samu kiligiram 234 na tabarar wiwi a gidansa. An ce...
Rahoto:Hassan Mamuda Ya’u Iyaye su rinka mayar da hankali a kan karatun Islamiyyar yaransu Ilimin Addini na da matumar muhimmanci a wanan lokaci Guda daga cikin...
Zaynab Bilyamin daliba ce dake ajin karshe a tsangayar ‘Chemistry’ a jami’ar tarayya ta Dutse a jihar Jigawa ta sauya ledar ‘pure water’ zuwa makamashin kananzir...
Hukumar kwastam da ke filin jirgin sama na Murtala Muhammad a Legas, ta kama kayayyakin sojoji da na ‘yan sanda waɗanda take zargin an shigo da...
Gamayyar kungiyoyin wasu Al’ummar jihar Kano sun ce zasu fara Karrama mutane masu taimakawa Al’umma A Jahar Kano Shugaban kungiyar Malam Muntaka Isah Durumin Iya ne...