Ma’aikatar albarkatun man fetur ta kasa ta bayyana cewa gwamnatin tarayyar ƙasar nan,ta bayar da kusan nairan biliyan 173.2 domin daidaita farashin sama da lita biliyan...
Karamin Ministan Fetur na kasa yace kamfanin NNPC tana tafka asara wajen sayar da mai saboda umarnin gwamnatin Tarayya kan batun tallafi. Timipre Sylva ne ya...
INEC tace akwai yiwuwar soke zaben 2023 idan aka cigaba da fuskantar matsalar tsaro Zaben 2023 na kwan gaba kwan baya Hukumar zabe mai zaman kanta...
Hukumomin Saudiyya sun sanar da cire dukkan matakan da suka saka akan korona a lokacin aikin hajjin bana, wanda ake sa ran za a fara a...
kodar takaita kudin cira a bankuna ya fara aiki CBN ta sanya sabbin dokokin dake da alaka da cirar kudi a POS A ranar Litinin 9...
Rikici ta ƙara ruruwa a jam’iyyar PDP na jihar Kano duk da hukuncin kotu na baya-bayan nan da kuma matakin ɗaukaka ƙara daga ɗaya bangaren. Lamarin...
Shugaban tashar Dala FM, Ahmad Garzali Yakubu, ya shawarci matasa da su ƙara tashi tsaye wajen neman ilmin addini da na zamani domin sanin kan su....
Rundunar yan sandan jihar kano ta kama wani matashi dan kimanin shekaru 20 mai suna Gaddafi Sagir da laifin kashe Kishiyar Mahaifiyarsa da kuma yar’ ta....
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai ziyarci jihohi goma domin yakin neman zabe Buhari zai je jihar Adamawa domin yakin neman zaben Aisha Binani An tabbatar da...
CBN ya shawarci Al’ummar Najeriya da su bude asusun banki Yan kasa da suke kauyuka su gaggauta fitar da kudadensu zuwa banki cewar CBN wa’adin da...