Mataimakin shugaban Najeriya, Kashim Shettima ya ce a shirye gwamnatin tarayya take wajen binciko waɗanda suka jefa bom bisa kuskure a ƙauyen Tudun Biri na ƙaramar...
A ranar Talata ne Shugaba Bola Ahmad Tinubu ya dawo Abuja bayan halartar taron Majalisar Dinkin Duniya kan sauyin yanayi karo na 28, wanda ya gudana...
Wata babbar kotun Jihar Yobe da ke garin Pataskum ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya akan jami’in sojan nan Lance Corporal John Gabriel da ya...
Malama a kwalejin ilmi ta tarayya FCE dake nan Kano Dakta Halima Musa Kamilu, ta shawarci ma’aikatan jarida da su kara zurfafa neman ilmi domin kara...
Gwamnatin Tarayya ta yi alkawarin biyan diyyar masu taron Mauludin da harin bom daga jirgin soja ya kashe a Jihar Kaduna. Sashen Hausa na BBC ya...
Majalisar Dattawan Najeriya ta lashi takobin gudanar da bincike kan harin kuskuren da rundunar sojin kasar ta kai, da ya janyo mutuwar mutane da dama a...
Shugaban kungiyar kare hakkin dan adam ta International Human Right and Community Deploment Initiative ta kasa reshen jihar Kano Kwamared Abubakar Musa Abdullahi, ya ce lokaci...
Gwamnatin jihar Kaduna ta ce, sojojin Nijeriya sun dauki alhakin jefa bam a Tudun Biri da ke karamar hukumar Igabi a jihar Kaduna wanda ya yi...
Wani mai sana’ar gyaran Babura a sabon titin Fanshekara mai suna Idris Adamu unguwar Kwari, ya ce tallafawa masu irin sana’arsu daga bangaren gwamnati zai taimaka...
Kungiyar Kare Hakkokin Tattalin Arziki na kasa mai zaman kanta (SERAP) ta yi kira ga Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, da ya yi watsi da bukatar...