Kungiyar kwallon kafa ta Al-Ittihad da ke kasar Saudiyyah ta sallami mai horaswar ta Nuno Espirito Santo, bayan kwashe watanni 16 ya na horas da ita....
Babban kwamandan ƙungiyar sintirin Bijilante ta ƙasa Navy Kyaftin AB Umar Bakori, mai ritaya, ya ce ƴaƴan ƙungiyarsu zasu ci gaba da sadaukar da rayukansu wajen...
Sakataren hukumar gudanarwar Asibitin ƙwarru na Murtala Muhammad dake nan Kano Faruk Aliyu Harazimi, yace kamata yayi mawadata su ƙara himmatuwa wajen tallafawa marasa lafiya a...
Malamin addinin Musulunci dake nan Kano Malam Aminu Kidir Idris, ya shawarci al’ummar musulmi da su rinƙa kasancewa cikin kyakkyawar shigar tufafi yayin da zasu yi...
Masu ababen hawa na ci gaba da kokawa bisa yadda wasu ɓangarori na titin gadar ƙarƙashin ƙasa ta Sabon Titin Panshekara suka lalace, wanda hakan ke...
Yayin da lokacin sanyi ke ƙara gabatowa hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta gargaɗi al’umma da su ƙara kula da kayayyakin wuta da suke amfani...
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta koma mataki na hudu a gasar cin kofin kwararru na Nigerian Pillar dai ta doke Kungiyar kwallon kafa ta...
Kotun shari’ar addinin musulinci dake zaman ta, a hukumar Hisbah ta jahar Kano ta yankewa, wasu yan Daudu hukunci, bayan sun yi shigar mata dan yin...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta tabbatar da cewar, guda daga cikin masu ta’ammali da Daba da take neman ruwa a jallo Abba Buraki ɗan unguwar...
Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta buƙaci al’umma da cewar, idan suka ga tashin Gobara, su rinƙa gaggawar sanar da hukumar ta lambobin da suke...