Hukumar da ke kula da gidajen gyaran hali ta ƙasa reshen jihar Kano, ta musanta zargin da wani mutum ya yi na cewar, ana lalata da...
Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan adam ta Global Community for Human Rights Network, ta ce tana ci gaba da bincike kan wani ƙorafi da wani mutum ya...
Babbar kotun shari’ar Musulunci da ke zamanta a Post Office, a Kano, ƙarƙashin jagorancin mai Shari’a Munzali Tanko Soron Ɗinki, ta aike wata mata da wani...
Yayin da ake murnar ranar Ma’aikata ta Duniya a yau 1 ga watan Mayu, ƙungiyar ma’aikatan hukumar samar da ruwan Sha ta jihar Kano, ta ce...
Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta ci gaba da inganta rayuwar ma’aikata tare da samar musu da yanayin aiki mai kyau a fadin jihar. Gwamna...
Babbar kotun Shari’ar Muslunci da ke zaman ta a Rijiyar Lemo a nan Kano, ta yi umarnin yansanda su kamo mata dagacin garin Iya malam Lawan...
Al’ummar unguwannin Daneji da Sheshe da Alfindiki da Sabon sara da kuma Kabara da sauran makwabtan unguwannin a karamar hukumar birnin Kano, da kewaye sun ce,...
Hukumar kula da ma’aikatan Kotuna ta jihar Kano, ta ɗauki matakin dakatar da wasu Rijistaran kotu guda biyu da dakatar da albashin su na tsawon watanni...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano, ta kai sumame wani gidan biki, inda ta samu nasarar kama wasu masu zance a cikin Mota, suna aikata abinda bai...
Yayin da faɗan Daba ke ƙara zama alaƙaƙai tsakanin al’umma a sassan birnin Kano, masanin tsaron nan Ditective Auwal Bala Durumin Iya, ya ce matuƙar ana...