Ƙwararriyar likitar Yara da ke asibitin koyarwa na Malam Aminu Kano Dakta Hadiza Ashiru, ta shawarci mata masu juna biyu cewar, da zarar sun fara jin...
Hukumar kula da Alhazai ta Najeriya, NAHCON, ta ce izuwa yanzu aƙalla maniyyatan ƙasar su 16,182, ne suka sauka a ƙasar Saudiyya, domin gudanar da aikin...
Kotun Majistret mai lamba 16 ƙarƙashin jagorancin mai Shari’a Alkasim Nasib Ɗan Fillo, ta aike da wani matashi gidan gyaran hali bisa zargin sa da laifin...
A ƙoƙarin ta na ƙara samarwa Matasa aikin yi, gwamnatin jihar Kano ta sha alwashin yin dokar da za ta tilastawa kamfanoni masu zaman kansu ɗaukar...
Shugaban majalisar Wakilai ta Ƙasa Tajudden Abbas, ya karanta takardar ɗan majalisar tarayya mai wakiltar ƙananan hukumomin Rano, Kibiya da Bunkure, RT. Honarable Kabiru Alhassan Rurum,...
Hukumar Hisba ta jihar Kano ta ce za ta fara kamen matan auren da suke zaman majalisa a cikin unguwanni, domin daƙile matsalar da ake fuskanta...
Sarkin Dawakin Makafin Kano Abubakar Ibrahim Gwarzo, ya ce samar wa masu buƙata ta musamman guraben aiki ka iya taimaka musu wajen ficewar su daga yawaitar...
Rundunar yan sandan jihar Kano ta ce ta kama wani matashi mai suna Mansur Umar, mai shekaru 25 da ake zargi da kashe wani mutum mai...
Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON, ta ce zuwa yanzu Maniyyatan ƙasar nan su dubu 3,644, ne suka sauka a ƙasa mai tsarki, domin sauke Farali a...
Gwamnatin Kano ta amince da kashe aƙalla sama da Naira Biliyan dubu ɗaya, don biya wa ɗaliban jihar kuɗin jarabawar neman shiga makarantun gaba da Sakandire...