Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan adam ta Sustainable Growth initiatives for Human Rights Development, ta ce babu ɗaga ƙafa a tsakanin ta da dukkanin wanda ya take...
Yanzu haka Babbar kotun Tarayya da ke birnin Abuja, ta saka ranar 20 ga watan Nuwamban 2025, domin yanke wa jagoran ƙungiyar IPOB, Nnamdi Kanu hukunci...
Kotun shari’ar Musulunci mai lamba daya da ke zamanta a Kofar Kudu, ta yanke wa wani magidanci hukuncin share Masallacin Wudilawa na tsawon wata shida bayan...
Majalisar dokokin jihar Kano, ta amince da wasu dokoki guda biyu da suka shafi inganta harkokin lafiya a jihar, wanda tuni suka tsallake karatu na biyu....
Gwamnatin jihar Kano ta buƙaci al’umma da su ƙara bai wa dukkanin jami’an tsaro haɗin kan da ya dace, ta yadda za a ƙara samun dama...
Babbar kotun jha mai zamanta a sakateriyar Audu Bako a Kano, ƙarƙashin jagorancin mai shari’a Faruk Lawan Adamu, ta sanya rana don sauraron bayanin ƙarshe a...
Rundunar tsaro ta Anti-Phone Snaching a Kano, ta ce rasuwar kwamandan ta Marigayi Inuwa Salisu Sharaɗa, ba za ta sanyaya mata gwiwa ba, wajen ci gaba...
Mataimakin shugaban ƙasa Kashim Shattema, ya isa birnin Belém na ƙasar Brazil, domin wakiltar Shugaba Bola Tinubu a taron Majalisar Ɗinkin Duniya kan Sauyin Yanayi (COP...
Mai martaba sarkin Kano Khalifa Muhammadu Sunusi na biyu, ya umarci Hakimai da Dagatai, da kuma masu unguwanni, da ma limaman masallatan Juma’a, da su ƙara...
Rahotanni sun bayyana cewa yanzu haka Hukumar tsaron farin kaya ta ƙasa, DSS, ta ce ta kori wasu jami’anta 115 daga bakin aiki, saboda abin da...