Jam’iyyar hamayya ta PRP a Najeriya, ta yi Allah wa-dai da yadda har kawo yanzu wasu jihohi a ƙasar suka gaza fara biyan ma’aikatan jahohin su...
Kotun daukaka kara da ke Abuja ta bayar da umarnin sake sauraron shari’a kan rikicin masarautar Kano da ya hada da Alhaji Aminu Ado Bayero da...
Gwamnatin jihar Kano ce ta sha alwashin daukar mataki akan shugabannin makarantar G.S.S Gano da ke karamar hukumar Dawakin Kudu, bisa samun shugabannin makarantar da nuna...
Gamayyar ƙungiyoyin kare haƙƙin ɗan adam a nan Kano sun yi kira ga hukumomin tsaro da su yi aiki kafaɗa da kafaɗa domin samar da zaman...
Matashin ɗan jaridar nan a jihar Kano, da ya ke aiki a gidan Radio Dala FM Kano, Mu’azu Musa Ibrahim, ya musuluntar da wani mutun wanda...
Yayin da mabiya addinin kirista ke gudanar da bikin Kirsimeti yau a faɗin Duniya, wasu mabiya addinin a nan Kano, sun ce bikin kirsimetin a bana...
Kwamitin tsaro da gwamnatin jihar Kano ta kafa mai yaki da harkokikin Shaye-shaye da faɗan Daba da kuma daƙile kwacen Waya, ya ce daga watan Agustan...