Gwamnatin Jihar Kano ta ce tayi tanadi mai kyau domin tallafawa al’umma a cikin watan Azumin nan da muke ciki. Gwamnan Kano Engr Abba Kabir Yusif...
Shugaban kasa Asuwaju Bola Ahmad Tinubu ya bayar da umarnin bude iyakokin kasar nan. Cikin sanarwar da ya fitar shugaban ya ce duk wata iyaka dake...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta musanta labarin da ake yaɗa wa, a kan wani mutum da ake zargin an maƙure masa Wuya da wayar Kebir,...
Babban kwamandan ƙungiyar sintirin Bijilante ta ƙasa reshen jihar Kano Ubale Barau Muhammad Badawa, ya gargaɗi jami’an su da su mayar da hankali wajen kare rayuka...
Yanzu haka ƙasar Saudiyya ta bayar da sanarwar ganin jinjirin watan Azumin Ramadan mai alfarma. Kafar yaɗa labarai ta BBC, ta bada tabbacin cewar fadar Sarkin...
Shugabar kungiyar mata lauyoyi ta Duniya reshen jihar Kano FIDA, Barista Bilkisu Ibrahim Sulaiman, ta ce, daɗewa ana yin shari’un laifi, ke sawa masu ƙara janyewa...
Masanin tsaron nan Kyaftin Abdullahi Bakoji Adamu, mai ritaya, ya ce akwai buƙatar shugabanni su yi duba na tsanaki tare da fito da sabbin hanyoyi, domin...