Rahotanni daga Abuja sun tabbatar da jagoran kwankwasiyya Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi wani zama da Dan majalisar tarayya Mai wakiltar kananan hukumomin Rimin Gado,...
Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Real Madrid ta ƙaddamar da ɗan wasa Trent Alexander Arnold a yau a matsayin ɗan wasan ta Inda shugaban ƙungiyar Flerontino Perez...
Wata babbar kotu da ke Ajah, a jihar Lagos, ta yanke wa wani mutum mai suna Chukwudi Okonkwo Goodness, hukuncin daurin shekaru 74 a gidan yari...
Tsohon ministan sufurin Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce a shirye yake don shiga ƙawancen ƴan jamiyyar hamayya domin ƙalubalantar Shugaba Bola Tinubu a zaben 2027 A...
Jagoran ƴan bindigar nan, Bello Turji, ya buƙaci Manoma a wasu yankunan jahohin Zamfara da Neja, da su biya Naira miliyan 50 kafin a basu damar...
Rahotanni na nuni da cewa sabon zaɓaɓɓen shugaban karamar hukumar Bakori da ke jihar Katsina, Hon. Aminu Dan Hamidu, ya rasu kasa da watanni biyu bayan...
Mai Martaba Sarkin Kano Khalifa Muhammadu Sunusi na biyu, ya hori al’ummar Musulmi da su hada kawunansu don ci gaban addinin Islama. Sarkin ya bayyana hakan...