Jam’iyyar APC ta dakatar da tsohon gwamnan jihar Kano kuma shugaban jam’iyyar na kasa Dakta Abdullahi Umar Ganduje daga jam’iyyar. Mai bai wa jam’iyyar shawara a...
Gwamnatin jihar Kano ta yi alkawari gyara titin da ya taso daga babban titin karamar hukumar Shanono zuwa garin Kundila da ke karamar hukumar. Gwamnan Kano...
Fitacciyar Jaruma a masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood Saratu Gidaɗo wadda akafi sani da Daso, ta rasu a yau Talata. Mijin ƙanwar marigayiya Daso, kuma...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce ba za ta saurarawa ɓata garin da suka ce ba za’a zauna lafiya ba, a yayin bikin ƙaramar Sallah....
An shiga ruɗani yayin da aka yi zargin wani matashi da kashe ƙannensa mata su biyu a unguwar Hausawar Mandawari da ke jihar Kano. Tuna fari...
Babban kwamandan hukumar Hisba ta jihar Kano Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa, ya shawarci al’ummar Musulmi da su gujewa sakacin yin Ibada a cikin sauran ranakun azumin...
Gwamnatin jihar Kano ta shigar da karar tsohon gwamnan jihar Abdullahi Umar Ganduje, da matarsa Hafsat Umar, da wasu mutane shida a gaban kotu, bisa zarge-zarge...
Kwamitin samar da tsaro na unguwar Tukuntawa da kewayen ta, ya samu nasarar kama wani Dattijo bisa zargin da kama dabbobin mutane yana yankawa a cikin...
Gwamnatin jihar Kano ta kaddamar da wani kwamati guda biyu da za su bincike akan yadda tsohuwar gwamnatin Dr Abdullahi Umar Ganduje ta gudanar da tafiyar...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano, ta ce mafi yawan matasan da ta kama ƴan unguwar Ɗorayi a bayan bayan nan da harkar Daba, ta taɓa kama...