Wani Malamin addinin muslunci Mallam Bashir Tijjani Usman Zangon Bare-bari, ya shawarci al’ummar musulmi da su Kara himma wajen koyi da kyawawan ɗabi’un Manzon Tsira Annabi...
Babban kwamandan ƙungiyar sintirin Bijilante ta ƙasa Navy Kyaftin AB Umar Bakori, mai ritaya, ya ce ƴaƴan ƙungiyarsu zasu ci gaba da sadaukar da rayukansu wajen...
Sakataren hukumar gudanarwar Asibitin ƙwarru na Murtala Muhammad dake nan Kano Faruk Aliyu Harazimi, yace kamata yayi mawadata su ƙara himmatuwa wajen tallafawa marasa lafiya a...
Hukumar Hisba ta jihar kano na gayyatar dukkanin masu amfani da shafin sada zumunta na TikTok domin gudanar da zama a ranar litinin. Cikin wata sanarwa...
Babbar Kotun Jihar Kano ta tsare tsohon Manajan-Daraktan Hukumar Kayayyakin Noma ta jihar (KASCO), Bala Muhammad Inuwa kan zargin satar Naira biliyan 3.2 daga asusun gwamnatin...
Malamin addinin Musulunci dake nan Kano Malam Aminu Kidir Idris, ya shawarci al’ummar musulmi da su rinƙa kasancewa cikin kyakkyawar shigar tufafi yayin da zasu yi...
Majalisar wakilai ta ba Akanta Ganar din kasar nan AGF Mrs.Oluwatoyin Madein awanni 72 domin ta bayar da Rahoton yadda aka kasafta da kuma amfani da...
Masu ababen hawa na ci gaba da kokawa bisa yadda wasu ɓangarori na titin gadar ƙarƙashin ƙasa ta Sabon Titin Panshekara suka lalace, wanda hakan ke...
Yayin da lokacin sanyi ke ƙara gabatowa hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta gargaɗi al’umma da su ƙara kula da kayayyakin wuta da suke amfani...
Kotun shari’ar addinin musulinci dake zaman ta, a hukumar Hisbah ta jahar Kano ta yankewa, wasu yan Daudu hukunci, bayan sun yi shigar mata dan yin...