Sabon Kakakin majalisar yara ta kasa ‘yan kasa da shekara sha 18, Maisara Abdulkadir Abbas, ya ce sun shirya tunkarar kalu balen azabtar da kanan yara...
Shugaban kungiyar mai bibiyar al’amuran matasa da iyayensu, Nasriu Yahaya Sawaba, ya bukaci iyayen kungiyoyi da iyaye da kuma sauran al’umma da su rubanya kokarin su...
Gwamnan Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya yi alkawarin hidimtawa al’ummar jihar Kano ta bangarori daban-daban. Ganduje ya bayyana hakan ne bayan rantsar da shi da...
A safiyar yau ne aka rantsar da shugaban kasa Muhammadu Buhari da mataimakinsa Farfesa Yemi Osibanjo a filin taro na Eagle Square dake tarayyar Abuja. Haka...
Babban sakataren hukumar jin-dadin alhazai ta jihar kano, Muhammad Abba Danbatta, ya ce Karin kudin aikin hajji da aka samu a bana ya samo asali ne...
Shugaban kungiyar mahauta ta jihar Kano, Alhaji Shehu Malanta, ya yi kira ga mahauta da su rungumi dabi’ar nan ta yin amfani da ma’auni wato sikeli...
A irin wannan rana ta 18 ga watan Ramadan a shekara ta 40 bayan hijirar Manzon Allah (S.A.W) Sayyadina Hassan Bn Aliyu Bn Abidalib ya zama...
A irin wannan rana ta 17 ga watan Ramadan a shekara ta 2 bayan hijirah a ka yi yakin Badar tsakanin musulmai wanda Manzon A.. (S.A.W)...
Majalisar dinkin duniya ta nada Sarkin Kano, Malam Muhammadu Sunusi II, a matsayin mamban kwamatin cigaban muradan karni na shekarar 2019 da 2020. Yayin da yake...
Ko meye dalili kuma yanzu ina wadanda aka kama? Saurari shirin Baba suda na yau Alhamis 02-05-2019. da karfe 10:30 na dare.