Shirine da yake kawo muku halin da ake ciki dangane da siyasar Kano dama kasa baki daya. Bisa al’ada ya kan baiwa ‘yan kasa damar bayyana...
Acikin shirin Hangen Dala na ranar Laraba kunji cewa Dan Takarar jam’iyyar PDP Alhaji Atiku Abubakar yace har yanzu fa shine yaci zabe kuma ya baiwa shugaba...
Acikin shirin Hangen Dala na ranar Talata mun kawo muku daukacin wainar da ake toyawa a farfajiyar siyasar Kano dama kasa baki daya. Hon. Abdussalam Abdulkarim A.A...
A cikin Shirin Hangen Dala za ku ji yadda matashi Bashir Jantile yayi fashin baki kan rikicin samar da shugabancin malajisar dattawa. Haka kuma batun cin...