Babbar kotun tarayya Mai zaman anan Kano ta gargadi Hon shehu Wada Sagagi da ya daina Kiran sa a matsayin shugaban jam’iyyar PDP. Cikin wani hukunci...
kwamitin dattawan jam’iyyar APC na karamar hukumar Fagge ya bayyana dakatar da shugaban sa Hon Ali Baba Agama Lafiya Fagge sakamakon zargin sa da almundahana. Cikin...
Babban mataimaki na musamman kan al’amuran siyasa ga gwamnan Kano Alhaji Sani Muhammad yayi murabus daga mukamin sa. Cikin wata sanarwa da ya fitar Mai dauke...
Ɗan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu, ya shaidawa shugabannin ƙungiyar Kiristoci ta kasa CAN cewa, ba zai saka batun addini a mulkinsa...
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya zargi wasu ‘yan siyasa a kasar da yin alkawuran karya, inda ya ce yana tausayin talakawan Najeriya da ke taso...
Gwamna Nyesom Wike na jihar Rivers a ranar Alhamis ya yi alkawarin tallafawa Peter Obi, , dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar Labour Party, LP. Wike...
Tsohon shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana cewa zai tsaya takarar shugabancin kasar a zaben 2024 na jam’iyyar Republican. Trump na neman komawa fadar White...