Babban mataimaki na musamman kan al’amuran siyasa ga gwamnan Kano Alhaji Sani Muhammad yayi murabus daga mukamin sa. Cikin wata sanarwa da ya fitar Mai dauke...
Ɗan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu, ya shaidawa shugabannin ƙungiyar Kiristoci ta kasa CAN cewa, ba zai saka batun addini a mulkinsa...
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya zargi wasu ‘yan siyasa a kasar da yin alkawuran karya, inda ya ce yana tausayin talakawan Najeriya da ke taso...
Gwamna Nyesom Wike na jihar Rivers a ranar Alhamis ya yi alkawarin tallafawa Peter Obi, , dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar Labour Party, LP. Wike...
Tsohon shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana cewa zai tsaya takarar shugabancin kasar a zaben 2024 na jam’iyyar Republican. Trump na neman komawa fadar White...
Kotun tarayya da ke zamanta a Abuja, ta soke zaɓen fitar da gwanin gwamna na jam’iyyar APC na jihar Taraba. Alƙalin kotun mai shari’a Obiora Egwatu,...
‘Yan takarar shugaban kasa biyu na kan gaba a zaben 2023 mai zuwa, Asiwaju Bola Tinubu na jam’iyyar All Progressives Congress (APC), da Atiku Abubakar na...