Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya kalubalanci kwamitin zartarwa na jam’iyyar PDP na kasa cewa da ta dakatar da shi daga jam’iyyar. Hakan ya biyo bayan...
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma a halin yanzu Sanata mai wakiltar Kano ta tsakiya, Malam Ibrahim Shekarau ya tabbatar wa da Majalisar Dattawa sauya shekarsa zuwa...
Shugaban kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, Sanata Walid Jibrin ya ajiye mukaminsa. Yayin da ya ke tabbatar wa BBC, wannan matakin nasa, sanata Walid ya ce,...
Wasu ’yan takarar shugabancin kasar nan da suka fafata a zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP da ya gabata, sun yi alkawarin goyon bayan takarar Atiku...
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Ibrahim Shekarau, ya sauya sheka zuwa jam’iyyar PDP a hukumance, sakamakon cewa tsohuwar jam’iyarsa ta NNPP ba ta yi masa yadda...
Dan takarar shugaban kasa a Jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya bada shawarar kafa gwamnatin hadin kan kasa, domin tunkarar da kuma magance matsalolin da suke addabar...
Dan takarar shugabancin Najeriya na Jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar ya yi kira ga mutanen yankinsa, da su sauke nauyin dake kan su na yin zabe, domin...
Ɗan takarar shugaban ƙasa na Jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya jaddada aniyar sa ta samar da gwamnati mai kunshe da matasa idan ya samu dama a...
Kungiyar mambobin Jam’iyyar PDP daga yankin Kudu maso Kudu da aka yiwa lakabi da kungiyar yakin neman zabe ta KARADE-MAZABU karkashin jagorancin, Ada Fredrick Okwori, ta...
Dan takarar shugabancin ƙasa na Jam’iyyar PDP a zaben 2023, kuma tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya bawa matasan Najeriya tabbacin barin kyakkyawan tarihi a...