Dan takarar shugaban kasa a Jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya bada shawarar kafa gwamnatin hadin kan kasa, domin tunkarar da kuma magance matsalolin da suke addabar...
Dan takarar shugabancin Najeriya na Jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar ya yi kira ga mutanen yankinsa, da su sauke nauyin dake kan su na yin zabe, domin...
Ɗan takarar shugaban ƙasa na Jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya jaddada aniyar sa ta samar da gwamnati mai kunshe da matasa idan ya samu dama a...
Kungiyar mambobin Jam’iyyar PDP daga yankin Kudu maso Kudu da aka yiwa lakabi da kungiyar yakin neman zabe ta KARADE-MAZABU karkashin jagorancin, Ada Fredrick Okwori, ta...
Dan takarar shugabancin ƙasa na Jam’iyyar PDP a zaben 2023, kuma tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya bawa matasan Najeriya tabbacin barin kyakkyawan tarihi a...
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), ta bayyana cewa, shiyyar Arewa maso Yamma da Kudu-maso-Yamma ne ke kan gaba wajen yin rajistar masu kada...
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), ta gargadi ‘yan ƙasa game da wata hanyar yin rajista katin zaɓe na bogi da a ke yi...
Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkashin jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya yi alkawarin cewa, zai goyi bayan kwaskwarima ga kundin tsarin mulki, domin daukaka darajar ƴan...
Dan takarar shugabancin kasar nan na jam’iyyar PDP a zaben 2023, Atiku Abubakar, yi alkawarin muddin an zabe shi a matsayin shugaban kasa a 2023, zai...
Dan takarar shugaban kasa a Jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya sake jaddada aniyar sa ta aiki tare da ‘ya’yan Jam’iyyar da masu ruwa da tsaki a...