Kungiyar Mafaruta sun gano wasu katunan zabe na dindindin guda 320, da aka boye su a wani kango a kan titin Ogbia a jihar Bayelsa. Jami’an...
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), ta ce, akalla jam’iyyu 13 ne suka tsayar da ‘yan takarar gwamna a jihar Katsina a zaben 2023....
Wani lauya mazaunin Abuja, Osigwe Momoh, ya maka jam’iyyar APC da dan takararta na shugaban kasa, Bola Tinubu kara, a kan tsayar da musulmi dan takarar...
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya kalubalanci matasa da su tashi su karbi ragamar shugabanci, maimakon su ta jira. Obasanjo ya bayyana haka ne a jiya...
Gwamnonin jam’iyyar APC, sun ziyarci shugaban kasa Muhammadu Buhari a garin Daura na jihar Katsina. Gwamnonin bayan isar su gidan shugaban sun shiga ganawar sirri. Gwamnonin...
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Action Alliance (AA), Manjo Hamza Al-Mustapha (mai ritaya), ya ce, yana son ya zama shugaban kasa a shekarar 2023, domin...
Rahotanni na nuni da cewa, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC mai mulki a zaben 2023, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya ki amincewa da damar...
Dan majalisa mai wakiltan yankin Kwara ta tsakiya, Sanata Ibrahim Oloriegbe, ya ce, wasu wakilai wato Deligate da ya baiwa kudade a lokacin zaben fidda gwani...
Wakilan jam’iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, daga kananan hukumomi 774 na fadin kasar nan, sun tabbatar da tsohon gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabi’u Kwankwaso a...
Sabuwar jam’iyyar adawa ta NNPP na gudanar da babban taronta na kasa a Abuja, babban birnin Tarayyar Najeriya. Ana gudanar da taron ne a filin wasa...