Mataimakin gwamnan jihar Kano Dr. Nasiru Yusuf Gawuna ya lashe zaben fidda gwani na jam’iyyar APC a jihar. Gawuna ya doke abokin hamayyarsa, Hon. Sha’aban Ibrahim...
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma Sanata ta tsakiya, Sanata Ibrahim Shekarau, ya karbi katin jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP). Dubun dubatar magoya bayan Shekarau sun...
Sanatan Kano ta Tsakiya, Ibrahim Shekarau, ya kammala taro da kwamitin Koli na shura kan yanayin da ake ciki a Jam’iyyar APC. Shekarau ya kafa kwamiti...
Shugaban hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA, Buba Marwa ya bukaci jam’iyyun siyasa da su sanya gwajin maganin a matsayin wani...
Kwamishinan Zabe na Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) a Jihar Oyo, Dr Mutiu Agboke ya bayyana cewa sama da katunan zabe na dindindin...
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya ce, jam’iyyar PDP za ta baiwa jagoran jam’iyyar APC na kasa Bola Tinubu tikitin takarar shugaban kasa idan ya koma...
Gwamna jihar Kano, Abdullahi Ganduje, ya ki amincewa da murabus din shugaban ma’aikatan sa, Ali Haruna Makoda da wasu kwamishinoni uku. Hakan na kunshe ne cikin...
Rahotanni daga jihohi da dama a fadin kasar nan sun nuna cewa akalla Kwamishinoni 53, da ma’aikatan gwamnoni da dama ne suka ajiye aikinsu domin tsayawa...
Kwamishinan Sufuri na jihar Kano, Mahmoud Muhammad Santsi, ya sauka daga mukaminsa, domin shiga takarar kujejar Majalisar Tarayya mai wakiltar kananan Hukumomin Gabasawa da Gezawa a...
Kwamishinan raya karkara na Kano Musa Iliyasu Kwankwaso ya sauka daga muƙaminsa domin takarar ɗan majalisar tarayya. A wata sanarwa da ya aike wa Freedom Radio,...