Tsohon kwamishinan ayyuka da raya ƙasa na jihar Kano, Injiniya Mu’azu Magaji Ɗan Sarauniya, ya ce rashin samun ingantaccen tsari ne ya sanyashi ficewa daga cikin...
Shugaban jam’iyyyar NNPP na jihar Kano, Magaji Ibrahim ya ce, suna maraba da shigowar tsohon gwamnan Kano Injiniya Rabi’u Musa Kwankwaso, zuwa cikin jam’iyyar su. Magaji...
Tshon Gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya bayyana cewa, ya na nan daram a jam’iyyarsa ta PDP . Kwankwaso ya bayyana hakan ne jim...
Shugaban kwamitin sasancin rikicin cikin gidan jam’iyyar APC a Kano, Gwamnan Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya ce kwamitin ya kammala duk wani shiri, domin dai...
Shugaban majalisar malamai ta jihar Kano, Sheikh Ibrahim Khalil, ya koma jam’iyyar African Democratic Congress (ADC). A baya ne dai Sheikh Ibrahim ya fice daga jam’iyyar...
Kotun Ɗaukaka Ƙara za ta yi zaman sauraron ƙarar rikicin shugabanci a jam’iyyar APC mai mulkin Jihar Kano tsakanin Gwamna Abdullahi Ganduje da ɓangaren Sanata Ibrahim...
Lauyan tsohon kwamishinan ayyuka Mu’azu Magaji, Barista Garzali Datti Ahmad, ya ce, tsohon Kwamishinan ya tsaya inda kuma suka cakume shi suka jefa shi a cikin...
Jam’iyyar hamayya ta PDP a jihar Kano, ta ja hankalin gwamnan jihar, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, cewa kar ya sake ya yi amfani da batun soke...
Wata babbar kotun birnin tarayya Abuja, ta ki amincewa da bukatar da wasu ‘yan jam’iyyar APC na jihar Kano masu biyayya ga gwamna Abdullahi Ganduje su...
Sanatan Kano ta kudu ta tsakiya a majalisar dattijai, Malam Ibrahim Shekarau ya kai ziyarar ta’aziyya ga tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso bisa rasuwar...