Jam’iyyar PDP reshen jihar Kano, ta yi tir da harin da ƴan daba suka kai ofishin Sanata Barau Jibrin a jihar. Hakan na cikin wani saƙon...
Jam’iyyar APC tsagin Gwamna jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ta musanta raɗe-raɗin cafke shugabanta, Abdullahi Abbas. Jami’in yaɗa labaranta Ahmad Aruwa ne ya bayyana hakan...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano, ta tabbatar da kama wasu matasa su kimanin 13 dauke da muggan makamai waɗanda ake zarginsu da rufarwa ofishin Sanatan Kano...
Babbar kotun birnin tarayya Abuja, ta sauke zaben shugabannin jam’iyyar APC a jihar Kano na bangaren gwamna Dr. Abdullahi Umar Ganduje. Mai shari’a Hamza Mu’azu ne...
Masanin kimiyyar siyasa a Jami’ar Bayaro da ke jihar Kano, Farfesa Kamilu Saminu Fagge, ya ce yawaitar samun zaben da bai kammala ba wato (Inconculusive) lokacin...
Uwar jamiyyar APC ta kasa karkashin shugabancin rikon jamiyyar, Mai Mala Buni, ta aiko da kwamitin da zai karbi korafe-korafe a kan zaben shugabancin jam’iyyar APC...
Guda daga cikin mabiya jam’iyyar PDP tsagin Ambasada Aminu Wali, ya ce sun gama shiryawa tsaf, domin fatattakar tsagin Kwankwasiyya daga cikin jamiyyar. Aminu Mai Dawa...
Dan Jam’iyyar APC a jihar Kano, Aminu Black Gwale, kuma guda daga cikin magoya bayan tsagin Gandujiyya ya ce, tsarin da ‘yan Jamiyyar PDP kwankwasiyya su...
Matar gwamnan jihar Kano, Farfesa Hafsat Ganduje ta bukaci al’ummar jihar Kano da su rinka sanya idanu a kan yadda shugabannin kananan hukumomi su ke gudanar...
Guda daga cikin sojan baka na jam’iyar APC a jihar Kano, Muttaka Dan Muhammad Gambo, ya ce suturar da dan tsagin Kwankwasiyya ya ke sawa ya...