Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya rattaba hannu a kasafin kudin shekarar 2022 a kan kudi fiye da Naira biliyan 221, bayan da majalisar dokokin...
Gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Ganduje, ya yi kira ga magoya bayansa a jam’iyyar APC mai mulki a jihar da su kwantar da hankalinsu tare da...
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bayyana zaben shugabanin jam’iya na kananan hukumomi da na jiha wanda bangaren gwamna, Dr. Abdullahi Ganduje na jam’iyyar...
Guda cikin mabiya tafiyar PDP Kwankwasiyya a Kano, Muzammil Ibrahim Lulu, ya ce duk da wakilin karamar hukumar Birni Hon Sha’aban Ibrahim Sharada ya nemi yafiyar...
Shugaban Ƙungiyar haɗin kan Arewacin Najeriya, Kwamared Saddat Usman Mai Yaƙi, ya ce, kamata ya yi gwamnatin tarayya ta ƙara lalubo hanyoyin da za a tallafawa...
Jam’iyyar PDP reshen jihar Kano, ta yi tir da harin da ƴan daba suka kai ofishin Sanata Barau Jibrin a jihar. Hakan na cikin wani saƙon...
Jam’iyyar APC tsagin Gwamna jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ta musanta raɗe-raɗin cafke shugabanta, Abdullahi Abbas. Jami’in yaɗa labaranta Ahmad Aruwa ne ya bayyana hakan...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano, ta tabbatar da kama wasu matasa su kimanin 13 dauke da muggan makamai waɗanda ake zarginsu da rufarwa ofishin Sanatan Kano...
Babbar kotun birnin tarayya Abuja, ta sauke zaben shugabannin jam’iyyar APC a jihar Kano na bangaren gwamna Dr. Abdullahi Umar Ganduje. Mai shari’a Hamza Mu’azu ne...
Masanin kimiyyar siyasa a Jami’ar Bayaro da ke jihar Kano, Farfesa Kamilu Saminu Fagge, ya ce yawaitar samun zaben da bai kammala ba wato (Inconculusive) lokacin...