Jamiyyar PDP a Kano ta kalubalanci gwamnatin jihar Kano, kan batun zargin sayar da gidan rediyon manoma na unguwar Tukuntawa dake karamar hukumar birni. Sakataren yada...
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa ya na da kwarin gwiwa jam’iyyar APC ce za ta lashe dukkan kujerun shugabannin kananan hukumomi...
Hukumar kula da Kafafen yaɗa labarai ta ƙasa NBC, ta gargadi ‘yan Jarida da su kasance masu bin dokoki yayin gudanar da zaɓen kananan hukumomi da...
Sabon shugaban kungiyar daliban unguwar Sharada dake karamar hukumar birni a jihar Kano, Bukhari Isa Sa’id, ya ce ya shirya tsaf domin sauke nauyin da ya...
Kungiyar daliban Sharada ta zabi, Bukhari Isah Sa’id a matsayin sabon shugaba wanda zai ja ragamar kungiyar. Zaben ya gudana ne a karshen mako karkashin masu...
Jam’iyyar PDP ta dakatar da tsohon ɗan takarar gwamnan Kano Ibrahim Al’amin Little na tsawon wata guda. Sakataren yaɗa labaran jam’iyyar PDP na ƙaramar hukumar Nassarawa...
Jam’iyyar PDP tsagin Alhaji Aminu Wali ta bayyana dalilan ta a kan korar tsohon gwamnan Kano, Engr. Rabi’u Musa Kwankwaso daga jam’iyyar. Shugaban jam’iyyar, Munhaminna Baƙo...
Sabon shugaban majalisar wakilai ta jihar Kano, Hamisu Ibrahim Chidari, ya ce za su hada kai da sauran ‘yan majalisu, domin ya daurawa a wajen da...
Tsohon dan majalisar tarayya mai wakiltar karamar hukumar Sumaila da Takai, Abdurahman Kawu Sumaila, ya gargadi sabbin shugabannin ‘yan majalisar dokokin jihar Kano, da su hada...
Jam’iyar PDP a jihar Kano ta nada Bashir Aminu V.I.O wato Bashir Sanata a matsayin sabon jami’in hulda da jama’a na jam’iyar. Zaben wanda ya gudana...