Kotun tarayya da ke zamanta a Abuja, ta soke zaɓen fitar da gwanin gwamna na jam’iyyar APC na jihar Taraba. Alƙalin kotun mai shari’a Obiora Egwatu,...
‘Yan takarar shugaban kasa biyu na kan gaba a zaben 2023 mai zuwa, Asiwaju Bola Tinubu na jam’iyyar All Progressives Congress (APC), da Atiku Abubakar na...
Wata babbar kotun tarayya dake Uyo ta soke zaben Akanimo Udofia a matsayin dan takarar gwamna na jam’iyyar APC a jihar Akwa Ibom. Mai shari’a Agatha...
Alamu sun nuna cewa rikicin cikin gida da ake fama da su a cikin jam’iyyar PDP har yanzu ba su kau ba a tsakanin gwamnonin G5....
Gwamnan jihar Jigawa, Muhammad Badaru Abubakar ya yi alkawarin baiwa jam’iyyar All Progressives Congress, APC, dan takarar shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmad Tinubu kuri’u dari a...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa, jam’iyyar All Progressives Congress (APC) za ta lashe zaben shugaban kasa a 2023. Buhari ya ce, APC ta yi...
Dan takarar gwamnan Kano a jam’iyyar APC, Dakta Nasiru Yusuf Gawuna, ya ce, matukar ba a daina tayar da tarzoma a tsakar gidan jam’iyyar APC Kano...
Mai shari’a Inyang Edem Ekwo na babbar kotun tarayya da ke Abuja a ranar Juma’a, ya sanya ranar 30 ga watan Janairun shekara mai zuwa, domin...
Jam’iyyar PDP reshen jihar Osun, ta dakatar da ayyukanta na tsawon mako guda, bayan David Adeleke, dan gidan zababben gwamnan jihar, Ademola Adeleke, ya rasa dansa...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya yaba da gudunmawar da kungiyar ‘yan Najeriya mazauna ketare ke bayarwa wajen daga martabar kasar a kasashen waje, bayan da aka...