Kotun Da’ar ma’aikata ta dakatar da kungiyar kwadago NLC da takwarar ta ta TUC daga tafiya yajin aiki. Hukuncin kotun dai ya biyo bayan wata Kara...
Jagorancin ƙungiyoyin ƴan ƙwadago a Najeriya, NLC da TUC sun bayyana aniyarsu ta tsunduma yajin aikin gama-gari a faɗin Najeriya daga ranar Talata 14, ga watan...
Kotun daukaka kara ta tabbatar da nasarar dan majalisar tarayya mai wakiltar kananan hukumomin Kura, Madobi da Garun Malam Yusuf Datti na Jam’iyyar NNPP, inda tace...
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP Atiku Abubakar ya nemi gaggauta yi wa tsarin mulkin kasar gyaran fuska don hana duk wata kotu abin da...
Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Adamawa ta tabbatar da zaben Ahmadu Umaru Fintiri a matsayin zababben gwamnan jihar a zaben gwamnan da aka yi aranar...
Hukumar karbar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta jahar Kano (PCACC) , ta cafke wani mutum mai suna Musa Salihu Ahmed, bisa zarginsa...
A yau litinin 23 ga watan Oktoba kotun kolin Kasar nan za ta fara sauraron korafin da Dan takarar shugabancin kasa na jam’iyyar PDP Atiku Abubakar...
Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL, ya gargadi jama’ar kasar da su kiyayi sayen mai suna adanawa, don tsoron fuskantar karanci da karin farashin man. ...
Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya sanya hannu a Kwarya-kwaryan kasafin kudin na shekarar 2023 wanda ya kai biliyan hamsin da takwas, da miliyan...
Jam’iyyar NNPP ta yi wa dan takarar shugaban kasa na Jam’iyyar PDP a zaben 2023, Atiku Abubakar martani da cewa ya daina neman janyo dan takararta...