Ɗan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP Atiku Abubakar ya buƙaci kotun ƙolin ƙasar ta ba shi damar miƙa sabbin hujjoji a ci gaba da matakinsa...
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC, ta janye wasikar ta ta farko da ke nuna daukaka kara kan hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan...
Ana tsaka da tantance wanda za’a nada sabon minista Hon Balarabe Lawal Abbas ya Yanke jiki ya Fadi a gaban majalisar dattawa. Gabanin Yanke jikin nasa...
Jami’ar Jihar Chicago da ke Amurka ta saki takardun karatun Shugaba Bola Tinubu, bayan da ɗan takarar shugaban ƙasar a a 2023 ƙarƙashin jam’iyyar PDP Atiku...
Jam’iyyar PDP reshen jihar Kaduna ta yi watsi da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwamna da ta tabbatar da zaben Gwamna Uba Sani na jam’iyyar APC,...
Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf yace zasu ɗauki matakin ɗaukaka ƙara zuwa gaba domin tabbatar da adalci kan hukuncin da kotun sauraron korafe-korafen zabe...
Kotun sauraron korafe korafen zaben kujerar Gwamnan Kano ta fara Yanke hukunci a kafar sadarwa ta zamani wato Zoom. Shari’ar dai wadda ake ganin ta dauki...
Jami’an Ƴan Sanda sun hana ƴan Jarida shiga harabar Kotun Sauraron Ƙararrakin Zaɓe ta Kano. Duk da asubanci da ƴan jarida suka yi, jami’an ƴan sanda...
Kotun sauraren kararrakin zabe ta sanar da ranar Laraba 20 ga watan Satumba na shekarar 2023, a matsayin ranar da za ta yake hukuncin karar da...
Kotun sauraren ƙararrakin zaɓe ta Jihar Kano ta bayyana Laraba, a matsayin ranar da za ta yanke hukunci kan ƙorafi game da zaɓen gwamnan Kano. Matakin...