Jigo a jam’iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, Buba Galadima, ya ce, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar, Rabiu Kwankwaso, shi ne dan takarar shugaban kasa...
Gwamna Aminu Tambuwal, ya ce, yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar PDP na Atiku Abubakar na gudana kamar yadda aka tsara. Gwamnan jihar Sokoto, Aminu...
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya nada mataimaka na musamman guda 28,000 da za su tallafa masa a harkokin siyasa. Wata sanarwa da mai taimaka wa...
Gabanin zaben shugaban kasa na 2023, jam’iyyar Labour ta fitar da jerin sunayen kwamitin yakin neman zabenta na shugaban kasa mai kunshe da mambobi 1,234. An...
Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu, ya yi ikirarin cewa, jam’iyyar PDP ba za ta taba komawa mulki ba. Tinubu ya bayyana...
Gobara ta tashi a majalisar dokokin jihar Kogi a safiyar ranara Litinin din nan. Ba a dai san musabbabin tashin gobarar ba, har zuwa lokacin hada...
Dan majalisar dokokin jihar Katsina mai wakiltar mazabar Bakori, Hon. Ibrahim Kurami, ya rasu a birnin Madina na kasar Saudiyya. Abokin hamayyar siyasar Kurami, Alhaji Nasiru...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, ta ce, za ta horas da ma’aikatan wucin gadi har su 1, 400,000. Babban Daraktan Cibiyar hulda da Manema...
A yayin da ake kokarin fara yakin neman zaben 2023 a wannan Larabar, Shugaban Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), Farfesa Mahmood Yakubu, ya...
Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya kalubalanci kwamitin zartarwa na jam’iyyar PDP na kasa cewa da ta dakatar da shi daga jam’iyyar. Hakan ya biyo bayan...