Fitaccen malamin addinin musuluncin nan Sheikh Abubakar Kabiru Ibrahim, babban malami na Madabo, ya ja hankalin al’ummar Musulmi, da su kame daga saɓawa Ubangiji S.W.T, yayin...
Limamin masallacin Juma’a na Usman Bin Affan dake unguwar Gadan Kaya Dakta Abdallah Usman Umar, ya shawarci al’umma da su ƙara ɗaɓɓaƙa taimakon masu ƙaramin ƙarfi...
Bayan wata ganawa da akayi tsakanin gwamnan Kano da kuma zauren hadin kan malaman jihar karshe an cimma matsayar sheik Aminu Ibrahim Daurawa zai koma kujerar...
Malamin addinin musuluncin nan dake jihar Kano Malam Muhktar Abdullahi Faragai, ya shawarci al’umma da su kasance masu yiwa iyayen su biyayya musamman ma uwa ko...
Limamin masallacin Abdulrahman Bin Auf dake garin Ja’en gidan Gabas Mallam Sagir Hamza Ja’en, ya ce neman gafarar All….S.W.T, da tuba tare da yin Istigifari na...
Kungiyar hadin kan Malaman Makarantun Islamiyya da Tsangayu ta jihar Kano ta yi barazanar yin karin kudin makaranta sakamakon tsadar rayuwar da ake fama da ita...
Malamin addinin musulunci dake jihar Kano Mallam Aminu Kidiri Idris, ya shawarci al’ummar Musulmi da su kara himma wajen biyan bashikan da ake binsu, domin matsala...