Limamin masallacin Juma’a na Sheikh Mahmud Adam, dake sabuwar Gandu, Mallam Iliyasu Muhammad, ya ce, al’umma su haɗan su domin samar da ci gaba a tsakanin...
Limamin masallacin Juma’a na Abdullahi Bin Mas’ud dake unguwar Kabuga Ƴan Azara, Mallam Zakariya Abubakar ya ce, al’umma su yawaita istigfari, domin samun sauƙin rayuwa. Malam...
Limamin masallacin Juma’a na Abdullahi Bin Mas’ud da ke unguwar Kabuga ‘Yan Azara, Mallam Zakariya Abubakar, ya ce, mu yi gaggawa aikata alheri kafin mutuwa ta...
Babban limamin masallacin juma’a na Abdullahi Bin Mas’du dake unguwar Kabuga ‘Yan Azara, Mallam Zakariyya Abubakar, ya ce, ‘yan siyasa su tsaftace siyasar su wajen yarda...
Limamin masallacin juma’a na Nana A’isha Naibawa, Sheikh Abubakar Jibril Unguwa Uku, ya ce, iyaye su rinka kula da abokan ‘ya’yan su domin kaucewa gurbacewar tarbiyarsu....
Limamin masallacin Juma’a na Abdullahi Bin Mas’ud da ke unguwar Kabuga ‘Yan Azara, Mallam Abubakar Shu’aibu Abubakar Dorayi, ya ce, wajibi ne iyaye su zama masu...
Limamin masallacin Juma’a na Almundata da ke unguwar Dorayi, a karamar hukumar Gwale, jihar Kano, malam Nura Sani, ya ce, al’umma su rinka kyautata alwala, domin...