Hukumar Hisba ta jihar kano na gayyatar dukkanin masu amfani da shafin sada zumunta na TikTok domin gudanar da zama a ranar litinin. Cikin wata sanarwa...
Wani malamin addinin musulunci dake nan Kano ya ja hankalin sha’irai da su ƙara zurfafa neman ilmi ta yadda zasu san yadda ake yabon Ma’aiki S.A.W,...
Limamin masallacin juma’a na Bachirawa Titin Jajira dake ƙaramar hukumar Ungogo Mallam Yakubu Alƙasim Isah, yaja hankalin matasa musamman ma maza da su ƙara mayar da...
A yau laraba 19 ga watan Rabiul Auwal ake gudanar da bikin Takutaha, domin nuna farin ciki game da Haihuwar Annabi S.A.W. Tuni dai gwamnatin Kano...
Fushi daga shaidan yake Mu yawaita zama da Alwala da kuma ambaton Allah Mu guji daukar hukunci lokacin da muke cikin fushi . A shafin sa...
Babban limamin masallacin Juma’a na Masjidul Quba dake unguwar Tukuntawa, Malam Ibrahim Abubakar Tofa, ya ce, akwai bukatar musulmi su yi kokarin aikata alkhairin, domin Gaɓoɓinsu,...
Limamin masallacin Juma’a na Masjidul Quba dake unguwar Tukuntawa, Mallam Ibrahim Abubakar Tofa, ya ce, akwai bukatar mutum ya dauko aikin alheri wanda zai ci gaba...