Lauya mai zaman kansa dake jihar Kano, Umar Usman Ɗan Baito, ya shawarci magidanta, da su kaucewa barin mazajen da ba maharramin su ba, shiga gidajen...
Limamin masallacin juma’a na unguwar Rugafada a karamar hukumar Kumbotso, Mallam Ayuba Abubakar, ya gargaɗi iyaye da su ƙara kulawa da karatun ƴaƴan su. Mallam Ayuba...
Na’ibin Limamin masallacin juma’a na Masjidul Ƙuba dake unguwar Tukuntawa a karamar hukumar birni a jihar Kano, Malam Ahmad Ali, ya ja hankalin al’ummar musulmi, da...
Babban limamin masallacin Juma’a na Umar Sa’id Tudun wada dake unguwar Tukuntawa gidan rediyon Manoma, Dakta Abdullahi Jibril Ahmad Ya ce, Laifi ne babba ya kasance...
Limamin masallacin Juma’a na Jami’ur Rasul Tukuntawa Gidan maza, Malam Abubakar Ahmad Sorondinki, ya ja hankalin al’ummar musulmi da su rinka kyautatawa junan su ta hanyar...
Limamin masallacin Juma’a na Malam Adamu Barbare Almadabawi dake unguwar Bachirawa a jihar Kano, Malam Muhammad Yakubu Umar Madabo ya ce, neman ilimi farilla ne a...
Limamin masallacin Juma’a na Shelkwatar rundunar ‘yan sandan jihar Kano dake unguwar Bompai SP Abdulkadir Haruna ya yi kira ga al’ummar musulmi da su guji ayyukan...
Limamin masallacin Juma’a na hukumar Shari’a ta jihar Kano, Malam Dayyabu Haruna Rashid ya ja hankalin al’ummar musulmi da su rinka kulawa da Sallar Juma’a wajen...
Hukumar Hisba ta yi arangama da wata mota kirar Roka wadda ta yi dakon Barasa wato Giya, har guda dubu Takwas da Dari Hudu (8,400). Babban...
Limamin masallacin Juma’a na Dorayi Babba unguwar Kuntau, Malam Munzali Bala Koki ya ce, ibadar watan Azumin Ramadan horo ne domin jajircewa da ibadu a sauran...