Limamin masallacin Juma’a na Ammar Bin Yasir da ke Gwazaye Gangan ruwa, malam Zubair Almuhammadi, ya ce, awaita yiwa Annabi (S.A.W) salati yana yaye bakin ciki....
Limamin masallacin Juma’a na Ahlus sunnah da ke unguwar Dangoro, a karamar hukumar Kumbotso, jihar Kano, Dr Abubakar Bala Kibiya, ya ce, kada matashi ya bari...
Limamin masallacin Juma’a na Malam Adamu Babarbare dake sabuwar Madina, unguwar Bachirawa a jihar Kano, Malam Muhammad Yakubu Madabo, ya ce, ana bukatar musulmi duk halin...
Limamin masallacin juma’a na Jami’ur Rasul, unguwar Tukuntawa gidan maza, malam Abubakar Ahmad Soron Dinki ya ce, daga cikin darasin da al’ummar musulmi za su koya...
Limamin masallacin Juma’a na hukumar shari’a ta jihar Kano, malam Murtala Adam ya ce, mata su guji raina abinda mazajen su suka kawo musu. Malam Murtala,...
Wani masanin hada magunguna, mazaunin kasar Autralia, Dr Ibrahim Jatau ya ce, doka ne yanka dabba a gida a kasar Australia, shi yasa idan za su...
Limamin masallacin Juma’a na masjidul kuba da ke unguwar Tukuntawa, malam Ahmad Ali ya ce, haduwar Arfa da juma’a rana daya ba karamar lada ce ga...
Limamin masallacin juma’a na shelkwatar hukumar shari’a ta jihar Kano Dr Yusha’u Abdullahi Bichi ya ce, akwai bukatar al’umma fito da nama domin ya wadaci wadanda...
Wani daga cikin masu shirya-shirya tafiye-tafiye ta jirgin yawo, Yusuf Kawu Gadon Kaya ya ce, babban matsalar da maniyya ke fuskanta shi ne, rashin ingantaccen abincin...
Babbar kotun shari’ar musulunci da ke zamanta Kofar Kudu, karakshin mai shari’a Ibrahim Sarki Yola, ta ci gaba da sauraron shari’ar da gwamnatin Kano ke karar...