Limamin masallacin Juma’a na hukumar shari’a ta jihar Kano, malam Dayyabu Haruna Rashid Fagge ya ce, akwai bukatar al’umma su yawaita da ayyukan alheri a ranakun...
Limamin masallacin Juma’a na Sidi Abubakar Siddik Islamic Foundation da ke Gama Tudu, unguwar Bridge, a jihar Kano, Sheikh Muhammad Nasir Yahaya ya ce, al’umma su...
Babbar kotun shari’ar musulunci mai zamanta a Kofar Kudu, karkashin mai shari’a Ibrahim Sarki Yola, ta ci gaba sauraron shari’ar Abduljabbar Nasiru Kabara da gwamnatin Kano,...
Limamin masallacin juma’a na Ahlus sunnah da ke unguwar Dangoro a karamar hukumar Kumbotso, Dr Abubakar Bala Kibiya ya ce, idan al’umma su ka kiyaye dokokin...
Limamin masallacin Muniral Sagir da ke Eastern Bypass, malam Aminu Kidir Idris ya ce, al’umma su yi addu’a a zaben 2023, domin samun shugabanni nagari. Malam...
Limamin masallacin masjidul Kuba da ke unguwar Tukuntawa, malam Ibrahim Abubakar Tofa ya ce, wanda abin mutum ya koyar bayan ya bar duniya aka ci gaba...
Limamin masallacin masjidul Kuba da ke unguwar Tukuntawa, malam Ibrahim Abubakar Tofa ya ce, idan iyaye su ka kula da baiwa yara ilimi musamman na addini...
Limamin masallacin Juma’a na Ammar Bin Yasir da ke unguwar Gwazaye gangan ruwa, malam Zubair Almuhammadi ya ce, akwai bukatar musulmi su so Annabi (S.A.W) kamar...
Limamin masallacin Juma’a na Muniral Sagir da ke unguwar Na’ibawa Bypass, malam Aminu Khidir Idris ya ce, mu koma koyi da manzon Allah (S.A.W) ta girmama...
Limamin masallacin Juma’a na Ahlus sunnah da ke unguwar Dangoro a karamar hukumar Kumbotso, Dr Abubakar Bala Kibiya ya ce, harshe ya na dauke da alheri...