Yanzu haka an samu dai-daito da hukumar NPFL, wanda ta amince da bukatar Kano Pillars na dage wasanta na mako na 28, da Enyimba zuwa ranar...
Kungiyar kwallon kafa ta Crystal Palace ta sanar da nadin Oliver Glesner a matsayin sabon mai horaswar ta. Glesner wanda tsohon mai horas da kungiyar kwallon...
Kasar Ivory Coast ta lashe gasar cin Kofin Nahiyar Afirka (AFCON) na 2023, bayan doke Najeriya da ci 2 da 1 a wasan karshe na gasar....
A ci gaba da gasar cin kofin nahiyar Africa da ake fafatawa a kasar Cotdebua, a Asabar din nan ne tawagar masu masaukin baki Ivory Coast,...
Mai horas da kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid Carlo Ancelotti ya sake rattaba sabon kwantaragi ga kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid, inda yanzu haka...
Mai horas da kungiyar kwallon kafa ta Chelsea Mauricio Pochettino, ya ce nan gaba kadan magoya bayan kungiyar kwallon kafa ta Chelsea zasuyi alfahari da dan...
Tini dai aka raba jadawalin wasan zagaye na 16, na gasar cin kofin zakarun nahiyar turai wato Champions league a yau Litinin 18/12/2023. Wasannin dai zasu...