Sabon shugaban kungiyar daliban unguwar Sharada dake karamar hukumar birni a jihar Kano, Bukhari Isa Sa’id, ya ce ya shirya tsaf domin sauke nauyin da ya...
Na’ibin masallacin juma’a na Masjid Umar Sa’id Tudun Wada dake harabar gidan rediyon manoma a yankin unguwar Tukuntawa dake karamar hukumar birni a jihar Kano, Gwani...
Shugaban jami’ar karatu daga gida (NOUN) a jihar Kano, Farfesa Abdallah Uba Adamu, ya baiwa wani matashi mai bukata ta musamman mai suna Dahuru Abdulhamd Idris...
Kungiyar daliban Sharada ta zabi, Bukhari Isah Sa’id a matsayin sabon shugaba wanda zai ja ragamar kungiyar. Zaben ya gudana ne a karshen mako karkashin masu...
Limamin masallacin juma’a na Usman Bin Affan dake unguwar Gaɗan Ƙaya, Dr Abdallah Usman Umar, ya yi kira ga al’ummar musulmai da su ƙara ƙaimi wajen...
Cikin zantawar sa da wakilin mu da ya halarci wajen zanga-zangar da a ke zargin daliban makarantar sun gudanar da zanga-zangar a ranar Talata, shugabana makarantar,...
A safiyar ranar Laraba ne 16-12-2020, dalbai su ka gudanar da zanga-zangar lumana a Kwallejin Sa’adatu Rimi dake jihar Kano sakamakon umarni da gwamnatin jihar Kano...