Shugaban makarantar Firamaren Dorayi karama dake karamar hukumar Gwale a Kano Mallam Dahiru Nuhu, ya shawarci tsoffin dalibai da su kara kaimi wajen hada kansu tare...
Shugabar makarantar Arabiyya ta ‘yan mata G.G.A.C dake Goron dutse Hajiya Fatima Lawan Bara’u, ta shawarci dalibai da su rinka taimakawa makarantar da suka kammala, domin...
Mai martaba sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero hori dalibai da su kara kaimi wajen tallafawa dalibai na kasa da su a makarantunsu, domin ganin daliban...
Hukumar Shirya Jarabawa ta Kasa (NECO) ta fitar da sakamakon 2023 na daliban da suka zana jarabawar tare da samun kashi 61.6 na wadanda suka samu...
Fushi daga shaidan yake Mu yawaita zama da Alwala da kuma ambaton Allah Mu guji daukar hukunci lokacin da muke cikin fushi . A shafin sa...
Yayin da Ƙungiyar Malaman Jami’o’i ta ASUU ke gudanar da zanga-zangar lumana a faɗin jami’o’in ƙasar nan, domin nuna rashin jin daɗinsu game da rashin biyansu...
Biyo bayan dakatar da yajin aikin da kungiyar malaman jami’o’i ta ASUU ta yi na tsawon watanni takwas, jami’ar Ahmadu Bello Zariya (ABU), ta sanar da...