Na’ibin masallacin juma’a na Masjid Quba a unguwar Tukuntawa, Ahmad Muhammad Ali, ya hori al’umma da su yi aiki kyawawa su kuma watsar da mumunan aiki,...
Mai martaba sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya gargaɗi daliban makarantun Islamiyya da su ƙara ƙaimi wajen neman ilmin addinin musulunci, domin rabauta da rahmar...
Gwamnatin jihar Kano, ta tabbatar da gobe Litinin 18-01-2021 za a koma makarantu a fadin jihar baki daya. Cikin wata sanarwa da Kwamishinan ilimi, Muhammad Sunusi...
Ma’aikatan jami’ar Bayero a jihar Kano, sun kasance a cikin jerin ma’aikatan jami’o’in Nijeriya a kan wata zanga-zangar lumana da su ka gudanar a safiyar ranar...
Sabon shugaban kungiyar daliban unguwar Sharada dake karamar hukumar birni a jihar Kano, Bukhari Isa Sa’id, ya ce ya shirya tsaf domin sauke nauyin da ya...
Na’ibin masallacin juma’a na Masjid Umar Sa’id Tudun Wada dake harabar gidan rediyon manoma a yankin unguwar Tukuntawa dake karamar hukumar birni a jihar Kano, Gwani...
Shugaban jami’ar karatu daga gida (NOUN) a jihar Kano, Farfesa Abdallah Uba Adamu, ya baiwa wani matashi mai bukata ta musamman mai suna Dahuru Abdulhamd Idris...
Kungiyar daliban Sharada ta zabi, Bukhari Isah Sa’id a matsayin sabon shugaba wanda zai ja ragamar kungiyar. Zaben ya gudana ne a karshen mako karkashin masu...
Limamin masallacin juma’a na Usman Bin Affan dake unguwar Gaɗan Ƙaya, Dr Abdallah Usman Umar, ya yi kira ga al’ummar musulmai da su ƙara ƙaimi wajen...
Cikin zantawar sa da wakilin mu da ya halarci wajen zanga-zangar da a ke zargin daliban makarantar sun gudanar da zanga-zangar a ranar Talata, shugabana makarantar,...