A safiyar ranar Laraba ne 16-12-2020, dalbai su ka gudanar da zanga-zangar lumana a Kwallejin Sa’adatu Rimi dake jihar Kano sakamakon umarni da gwamnatin jihar Kano...
Malamin addinin Islama dake Kano, Mallam Lawi Sunusi Paki, ya ce al’ummar musulmai da su ƙara ƙaimi wajen sada zumunci, domin rabauta da rahamar Allah (S.W.T)...
Mawaki Ahmad Tijjani wanda a ka fi sani da suna Tijjani Gandu, ya ja kunnen ‘yan uwan sa mawaka musamman ma na yabo da su kaucewa...
Hukumar gudanarwa ta kwalejin kimiyyar da fasaha ta Jihar Kano, ta ce sun fito da sabon tsarin bai wa dalibai guraben karatu da nufin kawo karshen...
Gwamantin jihar Kano ta amince da kashe Naira biliyan Uku, domin gina sabbin ajujuwa da kuma gyare-gyaren makarantu a fadin jihar Kano. Shugaban hukumar Ilimin bai...
Gwamantin tarayya ta ce, lokacin buɗe makarantu bai yi ba, kuma tana gargaɗin gwamnonin jihohi da kada su karya dokar da ta bayar ta buɗe makarantu...
Kungiyar manyan ma’aikatan Jami’o’i ta kasa SSANU ta ce, idan har gwamnatin tarayya ta bude makarantun kasar nan ba tare da cika ma ta alkawuranta ba,...
Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta kashe fiye da naira miliyan 880 domin gyara wasu makarantun Firamare a kananan hukumomi 44 na jihar nan. Gwamna...
Gwamnatin Jihar katsina ta ce, akalla yara dubu talatin da uku ‘yan firamare da ke aji daya zuwa uku su ka koyi karatu ta kafar talabijin...
Limamin masallacin Juma’a na marigayi Musa Dan Jalo dake karamar hukumar Gezawa, Sheikh Abdullahi Muhammad ‘Yankaba ya ce babu wani biki a addinan ce na cikar...