Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta tabbatar da barkewar annobar cutar Tarin Mashako da cutar Lassa a kananan hukumomin jihar 13 da suka hadar da karamar...
Shafin Physiotherapy Hausa ya bayyana cewa Ciwon sikila ko kuma amosanin jini, wato ‘Sickle Cell Disease’ a turance, ciwon jar ƙwayar halittar jini ne da ake...
Wani matashi dan gwagwarmaya a jihar Kano, Kwamared Adamu Mai Salati Hausawa, ya ce, kada matashi ya bari a ba shi kudi ya sha kayan maye...
Ministar kuɗi, kasafi da tsare-tsare, Hajiya Zainab Ahmed, ta ce, gwamnatin tarayya za ta daina biyan kuɗin tallafin man fetur a watan Yunin 2023. Hajiya Zainab...
Hukumar Hisba ta jihar Kano ta ce, aikin Hisba ba iya kalallahu kala rasulu ba ne kawai sai da horon kare kai Babban kwamandan hukumar Hisbar,...
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, zai kama hanyarsa zuwa Ingila, domin a duba lafiyarsa a yau Litinin. Mai magana da shugaban, Femi Adesina a sakon da ya...
Kungiyar likitoci ta kasa NMA, ta ce, a yanzu likitoci dubu 24 ne suka rage a kasar, wanda za su kula da lafiyar al’ummar kasar fiye...
Jami’an ‘yan sanda a karamar hukumar Kaduna ta Arewa, sun gano wani Dattijo mai shekaru 67, mai suna Ibrahim Ado, wanda aka kulle a daki sama...
Hukumar Kula da Magunguna ta Kasa (PCN), ta lalata magungunan da suka wuce na sama da Naira miliyan 100 a jihar Adamawa. Hukumar ta bayyana hakan...
Wani malami a tsangayar koyar da aikin gona da ke jami’ar Bayero a jihar Kano, Malam Abubakar Adamu, ya ce, amfani da Turoso a gona yana...