Babbar kotun jaha mai lamba 4 karkashin jagorancin mai Shari’a Usman Na Abba ta yi hani ga duk wasu Jami’an Ƴan sanda ko na duk wata...
Babbar Kotun jaha mai lamba huɗu da ke zamanta a sakateriyar Audu Bako a Kano, ƙarƙashin jagorancin mai Shari’a Usman Na’abba, ta bayyana matsayarta akan hukuncin...
Babbar Kotun jaha mai zamanta a miller road karkashin jagorancin mai Shari’a Maryam Ahmad Sabo, ta yi umarnin yan sanda su fadada bincike akan wani matashi...
Babbar kotun jaha karkashin jagorancin mai Shari’a Ibrahim Musa Ƙaraye, ta dakatar da babban bankin Najeriya CBN, da ofishin babban akanta na kasar nan daga yin...
Babbar kotun tarayya mai zamanta a Kano karkashin jagorancin mai Shari’a Simon Amobeda, ta rushe shugabancin hukumar zabe ta jahar Kano Kanseic. Kotun dai ta ɗauki...
Kotun ɗaukaka kara da ke zamanta a sakatariyar Audu Bako, ta sake tabbatar da hukuncin kotun kasa na mallakawa iyalan marigayi Sharu Ilu wani rami da...
Wata babbar kotun tarayya da ke zaman ta a Abuja ta dakatar da hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar Kano Kanseic, daga karɓar Naira milyan...