Babbar kotun shari’ar Muslunci da ke zamanta a Shahuci, karkashin jagorancin mai Shari’a Muhammad Sani, ta bayar da belin matasannan da ake zargin sun farfasa motar...
Kotun Magistrate mai lamba 25 dake zamanta a unguwar No-man’s-land, ƙarkashin Jagorancin mai Shari’a Hajiya Halima Wali, ta wanke tare da sallamar shugaban kwamitin samar da...
Kotun ɗaukaka ƙara da ke zamanta a sakatariyar Audu Baƙo a jihar Kano, ta yi hukunci akan shari’ar da dattijon nan Alhaji Alhassan Aminu Ɗan Tata...
Babbar kotun shari’ar muslunci dake zamanta a shahuci ƙarƙashin jagorancin mai shari’a Muhammad Sani Ibrahim, ta aike da wasu matasa 5 gidan gyaran hali zuwa ranar...
Babbar kotun jaha mai lamba 31 ƙarƙashin jagorancin mai shari’a Zuwaira Yusuf, ta yi umarnin da a yi wa Hafsat Cucu gwajin kwakwalwa dan a gano...
Babbar kotun tarayya mai lamba 2 dake zaman ta a nan Kano, ƙarƙashin jagorancin mai shari’a Muhammad Yunus, ta yi umarnin da a ci gaba da...
Babbar kotun jaha mai lamba 13 karkashin jagorancin mai shari,a Zuwaira Yusuf, ta fara sauraron karar da gwamnatin kano ta shigar tana karar wata mata mai...