Wata mata mai suna Hadiza Hamdan da Leburorin da ke yi mata aikin gini sun gurfana a babbar kotun shari’ar musulunci da ke Shahuci karkashin mai...
Wani matashi dan unguwar Yalwa da ke karamar hukumar Dala a jihar Kano, a na zargin ya tsere daga dakin ajiye masu laifi na kotu, inda...
Al’ummar karamar hukumar Gwale a jihar Kano sun yi kira da al’umma da su jajirce wajen gyaran makabartu a lokacin Damina, domin zai magance matsalolin da...
Hukumar Hisba ta garzaya da matashiyar nan asibiti wacce aljanu su ka buge ta kuma su ka dauko ta daga unguwar Gobirawa su ka kawo ta...
Wani maigadin gidan mai a jihar Kano mai suna Nasir Muhammad da ke unguwar Na’ibawar Gabas, ya gurfana a babbar kotun shari’ar musulunci da ke Hotoro,...
Wasu matasa biyu teloli Sulaiman Abubakar da kuma Mus’ab Ahmad, sun gurfana a babbar kotun shari’ar musulunci da ke Hotoro, a kan tuhumar satar babur din...
Wani matashi ya gurfana a babbar kotun shari’ar musulunci da ke kofar kudu a kan cakawa wani wuka a baya har yayi masa rauni. Al’amarin ya...
Al’ummar garin Kanwa da ke karamar hukumar Madobi a jihar Kano sun koka a kan gonakin su da gwamnati ta karba a ka gina makaranta tsawon...
Kungiyar ‘yan jaridu ta kasa ta ce, za ta ci gaba da kare mutuncin ‘yan Jaridu a kowanne mataki tare da karfafa musu gwiwa domin gudanar...
Mutumin da a ke zargi da bibiyar tsohuwar matar sa a gidan mijin ta ya sake gurfana a gaban kotun shari’ar musulunci da ke Post office....