Rundunar tsaro da bayar da kariya ga al’umma ta Civil Defence da ke jihar Kano, ta ce, za ta gudanar da aikin ba sani ba sabo...
Kotun sauraren ƙararrakin zaɓe ta Jihar Kano ta bayyana Laraba, a matsayin ranar da za ta yanke hukunci kan ƙorafi game da zaɓen gwamnan Kano. Matakin...
Gwamnan kano Abba Kabir Yusuf na ya bayar da umarnin dakatar da Manajan Daraktan Kamfanin Samar da kayayyakin aikin gona na Kano (KASCO) Dakta Tukur Dayyabu...
A talatar nan ne dai Kwamitin Amintattu na jam’iyyar NNPP ya bayyana dakatar da jagoranta Sanata Rabiu Musa kwankwaso, sakamakon zargin sa da yiwa jam’iyyar zagon...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, za ta bawa ɗaurarrun da suka kammala karatu aikin koyarwa, domin bunƙasa ilimin su. Kwamishinan ilmin jihar, Umar Haruna Doguwa ya...
Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Umaru Fintiri ya ayyana dokar takaita zirga-zirga ta tsawon sa’o’i 24 a faɗin jihar. Cikin wani saƙon da gwamnan ya wallafa a...
Shugaban gamayyar ƙungiyar matasan Arewacin ƙasar nan Alhaji Nastura Ashir Sharif, ya ce matuƙar ana son kawar da harkokin shaye-shaye da Miyagi ayyuka a kasar nan,...