Tsohon Gwamna jahar Kaduna Mal. Nasir elrufai ya Maka majalisar Dokokin jahar Kaduna a gaban Kotu a bisa bata Masa Suna da majalisar tayi na cewa...
Wani masanin tattalin arziƙi da ke jihar Kano ya bayyana cin hanci da rashawa a matsayin tushen matsalar Najeriya. Dakta Ibrahim Ahmad Muhammad, shugaban tsangayar koyar...
Rundunar tsaro mai yaƙi da ɓata gari masu ƙwacen waya, da magance matsalar faɗan Daba, da shaye-shaye, ta Aunty Phone Snaching da ke nan Kano, ta...
Ƙungiyar sintirin Bijilante ta ƙasa reshen jihar Kano ƙarƙashin kwamandan ta Ubale Barau Muhammad Badawa, ta ce za ta baza jami’an ta aƙalla su 2,500, domin...
Rundunar tsaro ta Civil Defence da ke nan Kano, ta ce za ta baza jami’anta akalla su dubu 3,168, da za suyi haɗin gwiwa da sauran...
Mai martaba sarkin kano Malam Muhammadu Sunusi na biyu, ya buƙaci mawadata da su ƙara ruɓanya ƙoƙarin su wajen rinƙa taimaka wa marayu da sauran marasa...
Guda daga cikin masana harkokin tsaro a ƙasar nan Janar Ibrahim Sani mai ritaya, ya ce akwai buƙatar shugabanni su rinƙa ɗora waɗanda suka dace akan...