Gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf ya amince da naɗa fitaccen ɗan fina-finan Hausar nan na Kannywood, Sani Musa Danja, a matsayin mai ba shi...
Wasu lauyoyi ƙarƙashin jagorancin Barrister Yusuf Sulaiman, sun yi martani akan wani labari da wata kafar yaɗa labarai ta zamani take yadawa, da ta ke cewa...
Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan adam ta Sustainable Growth Initiatives for human Right Development, ta ce akwai buƙatar gwamnatin Kano ta ƙara sanya idanu tare da ɗaukar...
Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan adam ta Global Community for Human Right Network, ta ƙalubalanci ƴan majalisun ƙasa, waɗanda suka amince da ƙudirin dokar gyaran haraji da...
Mai martaba sarkin Kano Dakta Khalifa Muhammadu Sunusi na biyu, ya buƙaci dukkanin hakimansa da ke faɗin jihar nan da su mayar da hankali wajen gudanar...
Ƙaramar hukumar Dala ta ce za ta yi bakin ƙoƙarin ta wajen magance matsalolin da hukumar Hisbah ta ƙaramar hukumar Dala ke fuskanta, domin ƙara ƙarfafa...
Ƙaramar hukumar Fagge ta dakatar da dukkannin harkokin karɓar haraji har zuwa lokacin da za’a kammala bincike, don tabbatar da cewa bangaren harajin nayin aiki bisa...