Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), ta bayyana damuwarta kan yadda mazauna yankin jihar Katsina suka yi rijistar katin zabe na dindindin (PVC) a...
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Action Alliance (AA), Manjo Hamza Al-Mustapha (mai ritaya), ya ce, yana son ya zama shugaban kasa a shekarar 2023, domin...
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya taya ma’aikatar sufuri ta tarayya da hukumar kula da tashoshin jiragen ruwa ta kasa, murna kan nasarar da aka samu na...
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta NDLEA, ta tabbatar da cafke wata ‘yar kasuwa mai suna Celina Ekeke, a unguwar Obunku, a karamar...
Kotun daukaka kara da ke Legas a yau 1 ga Yuli, 2022, ta yanke wa Sanata Peter Nwaoboshi, sanata mai wakiltar Delta ta Arewa a majalisar...
Limamin masallacin Juma’a na Masjidul Kuba da ke unguwar Tukuntawa, malam Ibrahim Abubakar Tofa ya ce, al’umma su kara jajircewa da ibada a goman farko na...
Akalla gidajen Burodi 40 ne masu kamfanin suka rufe kayan su a Abuja, saboda tsadar kayan da ake samarwa da kuma biyan haraji da yawa. Ishaq...