Mai Martaba Sarkin Rano Ambasada Dr. Muhammad Isa Umaru, ya ɗaga likkafar Sarkin Dawaki Babba na masarautar Rano zuwa matsayin Madakin Rano, kuma babban Dan majalisar...
Majalisar zartarwa ta jihar Jigawa, ta amince da sauyin ma’aikatu uku daga cikin kwamishinonin jihar 17 a jihar. Kwamishinan ma’aiktar yada labarai a jihar ta Jigawa,...
Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan adam ta Global Community for Human Rights Network, ta ce tana ci gaba da bincike kan wani ƙorafi da wani mutum ya...
Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta ci gaba da inganta rayuwar ma’aikata tare da samar musu da yanayin aiki mai kyau a fadin jihar. Gwamna...
Al’ummar unguwannin Daneji da Sheshe da Alfindiki da Sabon sara da kuma Kabara da sauran makwabtan unguwannin a karamar hukumar birnin Kano, da kewaye sun ce,...
Yayin da aikin hajjin bana ke ƙara gabatowa a ƙasa mai Tsarki, hukumar jin daɗin Alhazai ta Jihar Kano, ta shayar da ranar 13 ga watan...
Hukumar tace Fina-finai da Ɗab’i ta jihar Kano ta ce yanzu haka tana kan bincike don gano yadda akai mawakin nan Hamisu Breaker, ya saki sabuwar...