Gwamnatin jihar Kano ta ƙaddamar da kwamitin kar-ta kwana da zai dunga shiga lungu da saƙo na jihar, domin yin riga-kafin cututtuka don kare jihar daga...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta gurfanar da waɗanda ake zargi sace bindiga kirar AK-47, a Kotu, yayin zanga-zanga. Kakakin rundunar ƴan sandan jihar SP Abdullahi...
Majalisar dokokin jihar Kano ta ɗage tantance Sabon kwmishinan da Gwamnan Kano injiniya Abba Kabir Yusif, ya aike mata, da bukatar hakan a jiya Talata zuwa...
Hukumar kula da aikin Hajji ta kasa NAHCON, ta tabbatar da cewa kimanin Alhazan Najeriya 30, ne suka rasu a lokacin gudanar da ibadar aikin Hajjin...
Hukumar da ke kula da gidajen gyaran hali na jihar Kano, ta ce ba za ta lamunci yadda wasu masu shirya Fina-finai suke amfani da kayan...
Shugaban ƙungiyar kare haƙƙin ɗan adam ta Sustainable Growth Initiatives for Human Rights Deplolopment ta kasa, kwamared Abubakar Musa Abdullahi, ya ce mai-makon masu shirya zanga-...
Hukumar kula da aikin Hajji ta kasa NAHCON, ta dawo da wasu Alhazan ta na jihohi uku waɗanda suka gamu da rashin lafiya a kasar Saudi...
Hukumar da ke kula da Asibitoci masu zaman kan su ta jihar Kano PHIMA, ta ce zata ci gaba da daukar mataki akan dukkanin Asibitocin da...
Shugabar hukumar da ke kula da shige da fice ta kasa Immigration, Kemi Nanna Nandap, ta bukaci jami’ansu da su kaucewa karbar cin hanci da Rashawa...
Tsohon Gwamna jahar Kaduna Mal. Nasir elrufai ya Maka majalisar Dokokin jahar Kaduna a gaban Kotu a bisa bata Masa Suna da majalisar tayi na cewa...