Wani masanin tattalin arziƙi da ke jihar Kano ya bayyana cin hanci da rashawa a matsayin tushen matsalar Najeriya. Dakta Ibrahim Ahmad Muhammad, shugaban tsangayar koyar...
Rundunar tsaro mai yaƙi da ɓata gari masu ƙwacen waya, da magance matsalar faɗan Daba, da shaye-shaye, ta Aunty Phone Snaching da ke nan Kano, ta...
Ƙungiyar sintirin Bijilante ta ƙasa reshen jihar Kano ƙarƙashin kwamandan ta Ubale Barau Muhammad Badawa, ta ce za ta baza jami’an ta aƙalla su 2,500, domin...
Rundunar tsaro ta Civil Defence da ke nan Kano, ta ce za ta baza jami’anta akalla su dubu 3,168, da za suyi haɗin gwiwa da sauran...
Mai martaba sarkin kano Malam Muhammadu Sunusi na biyu, ya buƙaci mawadata da su ƙara ruɓanya ƙoƙarin su wajen rinƙa taimaka wa marayu da sauran marasa...
Guda daga cikin masana harkokin tsaro a ƙasar nan Janar Ibrahim Sani mai ritaya, ya ce akwai buƙatar shugabanni su rinƙa ɗora waɗanda suka dace akan...
Gamayyar kungiyoyin Arewacin kasar nan, wato Coalition of Northern Groups CNG, ta ce matukar ana so a kawo karshen matsalar tsaron da ta addabi Arewacin kasar...
Mai martaba sarkin kano Malam Muhammadu Sunusi na biyu, ya yi kira ga al’ummar jihar nan da su ci gaba da addu’oin samun zaman lafiya mai...
Gwamnatin jihar Kano ta shawarci maniyyatan da za su gudanar da ibadar aikin Hajjin bana, da su alkinta kuɗaɗen guzirin su, sakamakon yadda komai ya yi...
Wani masanin tatttalin arziki a jihar Kano Dakta Ibrahim Ahmad Muhammad, ya ce rashin amfani da ƙananun kuɗaɗe na (Coins) kwandaloli, hakan kan haifar da koma...