Wani mutum mai suna, Isma’il Muhammad Zangon Dakata ya gurfana a gaban kotun shari’ar musulunci da ke zaman ta a PRP Kwana Hudu karkashin, Alkali Isa...
Wani matashi mai suna, Bilal Jibril, dan unguwar Rijiyar Lemo, ya gurfana a gaban kotun shari’ar musulunci da ke zaman ta a PRP Kwana Hudu, karkashin,...
Wasu matasa yan unguwar Dambo dake yankin Dawakin Dakata a karamar hukumar Nassarawa, sun gudanar da bikin cika ciki, domin raya al’ada. Matasan fito fili tare...
Limamin masallacin Juma’a na Madina Sheikh Abdulmuhsin Bin Muhammad Alkasim, ya yi kira ga a’lummar musulmai da su rinka godiiya ga Allah, a duk halin da...
Limamin masallacin Juma’a na Ahlus Sunnah da ke unguwar Dangoro, a karamar hukumar Kumbotso, Dr. Abubakar Bala Kibiya ya ce, Allah ya haramta musulmi da su...
Limamin masallacin Juma’a na Ammar Bin Yasir da ke unguwar Gwazaye Gangan ruwa, Malam Zubair Almuhammadi ya ce, ya kamata al’ummar musulmi su rinka taya juna...
Limamin masallacin Juma’a na Sheikh Ibrahim Nakwara da ke unguwar Gwazaye, a karamar hukumar Kumbotso, Malam Ibrahim Ahmad Musa, ya ja hankalin gwamnatin jihar Kano da...