Wani ƙwararren likita da ke sashin binciken jini a asibitin koyarwa na Aminu Kano, Dr Ibrahim Musa ya ce, kama ta ya yi saurayi da budurwa...
Shugaban asibitin koyarwa na Malam Aminu Kano, Farfesa Abdulrahman Abba Sheshe ya ce, za su magance korafin da wasu ke yi, yayin da su ka zo...
Sakataren ƙungiyar kasuwar hatsi ta Dawanau da ke ƙaramar hukumar Dawakin Tofa a jihar Kano, Alhaji Abdul’aziz Maikano ya ce, duk sati sai sun sauke Alkur’ani,...
Manchester City ta tsallake rijiya da baya bayan da ta doke Leicester City da ci 6-3 a karawar da su ka yi a ranar Boxing Day...
Arsenal ta sanar da cewa Cedric Soares da Takehiro Tomiyasu da Ainsley Maitland-Niles duk sun kamu da cutar korona. ‘Yan wasan Ukun ba a saka su...
Rundunar ‘yan sandan Kano ta ce za ta bayar da cikakken tsaro, domin ganin an gudanar da bukukuwan Kirsimeti da na sabuwar shekara cikin kwanciyar hankali...
Limamin masallacin juma’a na hukumar Shari’a a jihar Kano, Malam Murtala Adam, ya ce tsarin yadda addinin muslunci ya tsara shi ne zai magance matsalolin da...
Dan wasan Manchester City Riyad Mahrez na shirin zama kyaftin din Algeria a gasar cin kofin nahiyar Afirka, saboda an sanya shi cikin jerin tawagar masu...
Gwamnatin tarayya ta ja hankalin al’umma kan su rinka kulawa da ayyukan da gwamnati ke yi musu a yanku nan su, domin amfanin yau da kullum....
Limamin masallacin Juma’a na Usman Bin Affan da ke unguwar Gadon Ƙaya, Dakta Abdallah Usman Umar ya ce, magidanta idan su ka rinƙa ɗaukar matan su,...