Kotun daukaka kara da ke Abuja ta bayar da umarnin sake sauraron shari’a kan rikicin masarautar Kano da ya hada da Alhaji Aminu Ado Bayero da...
Babbar Kotun jahar Kano mai lamba 11 ƙarƙashin jagorancin mai Shari’a Nasir Saminu, ta zartas da hukuncin kisa akan wani mutum wanda kotun ta samu da...
Gwamnatin jihar Kano ce ta sha alwashin daukar mataki akan shugabannin makarantar G.S.S Gano da ke karamar hukumar Dawakin Kudu, bisa samun shugabannin makarantar da nuna...
Gamayyar ƙungiyoyin kare haƙƙin ɗan adam a nan Kano sun yi kira ga hukumomin tsaro da su yi aiki kafaɗa da kafaɗa domin samar da zaman...