Wasanni
Magoya bayan Man City a Kano sun yi sababbin sauyi tare da saka kyauta

Magoya bayan kungiyar kwallon kafa ta Manchester City a jihar Kano ta kasar Ingila, ta nada Auwal Mai Dan Littafi Gama a matsayin mataimakin shugaban kungiyar a jihar maimakon matsayin shin a ma’aji.
Cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun shugaban kungiyar, Muhammad Na Abacha ya sanyawa hannu a wani zama da magoya bayan su ka gudanar a cikin karshen makon nan 14-02-2021.
Sanarwar ta ce akwai sabon ta fom din kungiyar domin tan tance mambobin ta daga yanzu har zuwa watan Afirlu, akwai sake shafin ta na WhatsApp na amintattu da manyan shugabanni masu gudanar da kungiyar.
Akwai kuma saka kyautar katin waya a dukannin wasan da za ta bayar kyauta yayin gudanar da shirye-shirye na gasar Firmiya a cikin rediyo wanda wani mamban ta ya bayar da gudunmawa.
Sanarwar ta kuma ce akwai gagarumar walima da ta shirya har idan sun lashe gasar Firimiya ta bana, sannan akwai karin Munzambil Kompani wanda ya zama sabon sakataren kungiyar, sai Tukur Abdullahi Panshekara wanda ya kasance jami’in hulda da jama’a na kungyar.
Sanarwar ta kuma tabbatar da Aminu S Dugaji a matsayin mataimakin sakataren kungiyar. Haka zalika akwai ziyara na musamman da magoya bayan kungyar su ka shirya kai wa zuwa gidan yar domin tamaka mu su tare da zabar wasu shirye-shiryen wasanni domin saka kyautar riga ga wanda ya lashe ciki harda shirin gasar Firimiya na tashar Dala FM.
Wasanni
Wasan sada zumunta: Wudil KUST ta fafata da Wudil National Star

Kungiyar kwallon kafa ta jami’ar Wudil wato Wudil KUST ta yi canjaras da Wudil National Star.
Yayin da FC Samba Wudil ta doke Wudil Super Eagles da ci 2 da 1.
Wasanni
One to tell 10: Mu na godiya bisa zuwa Tofa Premier da mu ka yi – Coach Auwalu

Masu horas da kungiyar kwallon kafa ta One to tell 10, Auwalu Dan Atete da Malan Bello, sun yabawa sauran takwarorin su masu horaswa da kuma hukumar kwallon kafa ta jihar Kano, bisa nasarar da kungiyar ta samu na shiga gasar Tofa Premier.
Masu horaswar sun yabawa shugabancin hukumar kwallon kafa ta jhar Kano karkashin Dr Sharu Rabi’u Inuwa Ahlan bisa jajircewa da ya yin a ganin an inganta harkar wasanni a jihar Kano.
Shi kuwa shugaban kungiyar kwallon kafa ta Man Blues Rumfa, Nasiru Usman Na Malam, ya taya kungiyar kwallon kafa ta Man Blues Rumfa, murnar shiga gasar cin kofin Tofa Premier na jihar Kano.
Cikin wata sanarwa da Nasiru Usman Na Malam ya aikewa sashin wasanni na Dala FM a shafin watsapp na masu horaswa.
Wasanni
Wasan sada zumunta: Dabai Warriors ta yi kunnen doki da Golden Bullet

Sakamakon wasannin sada zumunta da a ka fafata a Kano.
Dorayi Babba Lions -0 Ayaga Action-1
Dabai Warriors-1 Golden Bullet- 1
FC Yalwa-0 Kano Municipal-0
Dawaki academy
Wasannin da za a fafata
FC Kano Lions Amo Boys da Rimin Gata
-
Nishadi1 year ago
Ina neman mijin aure – Rayya
-
Manyan Labarai1 year ago
KAROTA: An baiwa Baffa Babba wa’adin kwanaki bakwai
-
Labarai1 year ago
Auren dan Panshekara da ba Amurkiya ya samu cikas
-
Nishadi1 year ago
Mansura Isah ta yi kaca-kaca da Sadiya Haruna
-
Labarai6 months ago
Hamisu Breaker ya kai kan sa wajen ‘yan sanda
-
Nishadi1 year ago
An gano daliban da Adam Zango ya dauki nauyin karatun su
-
Manyan Labarai1 year ago
Ba’amurkiya da masoyin ta sun hada cinkoso a kasuwar Sabon Gari
-
Manyan Labarai1 year ago
Sabuwar damfarar da ta fito a Kano