Connect with us

Wasanni

Wasannin da za a fafata a nahiyar turai da lokuta

Published

on

Ranar Asabar

 

England – Premier League

 

04:30 Southampton? – ?Burnley

 

09:30 Norwich City? – ?Liverpool

 

Spain – LaLiga Santander February 15

 

04:00 Mallorca? – ?Deportivo Alaves

 

07:00 Barcelona? – ?Getafe

 

09:30 Villarreal? – ?Levante

 

12:00 Granada? – ?Real Valladolid

 

Italy – Serie A February 15

 

06:00 Lecce? – ?SPAL

 

09:00 Bologna? – ?Genoa

 

11:45 Atalanta? – ?Roma

 

Germany – Bundesliga

 

06:30 1. FC Union Berlin? – ?Bayer Leverkusen

 

06:30 Augsburg? – ?Freiburg

 

06:30 RasenBallsport Leipzig? – ?Werder Bremen

 

06:30 SC Paderborn 07? – ?Hertha BSC

 

06:30 Hoffenheim? – ?Wolfsburg

 

09:30 Fortuna Düsseldorf? – ?Borussia Mönchengladbach

 

France – Ligue 1 February 15

 

08:30 Amiens? – ?Paris Saint-Germain

 

11:00 Bordeaux? – ?Dijon

 

11:00 Nantes? – ?Metz

 

11:00 Toulouse? – ?Nice

 

11:00 Nimes? – ?Angers

 

Ranar Lahadi

 

England – Premier League

 

06:00 Aston Villa? – ?Tottenham Hotspur

 

08:30 Arsenal? – ?Newcastle United

 

Spain – LaLiga Santander February 16

 

03:00 Sevilla? – ?RCD Espanyol

 

05:00 Leganes? – ?Real Betis

 

07:00 Eibar? – ?Real Sociedad

 

09:30 Athletic Bilbao? – ?Osasuna

 

12:00 Real Madrid? – ?Celta Vigo

 

Italy – Serie A February 16

 

03:30 Udinese? – ?Verona

 

06:00 Juventus? – ?Brescia

 

06:00 Sampdoria? – ?Fiorentina

 

06:00 Sassuolo? – ?Parma

 

09:00 Cagliari? – ?Napoli

 

11:45 Lazio? – ?Inter

 

Germany – Bundesliga

 

06:30 1. FC Köln? – ?FC Bayern München

 

09:00 Mainz 05? – ?Schalke 04

 

France – Ligue 1

 

06:00 Lyon? – ?Strasbourg

 

08:00 Brest? – ?Saint-Etienne

 

08:00 Reims? – ?Rennes

 

12:00 Lille? – ?Marseille

Wasanni

Kano Pillars ta sayi Salisu Abdullahi

Published

on

Kungiyar Kwallon Kafa ta Kano Pillars ta sayi dan wasan tsakiya na kungiyar kwallon kafa ta Capital City da take a babban birnin tarayya Abuja wato Salisu Abdullahi

Salisu ya rattaba kwantaragin shekara daya da kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars, ya kuma sha alwashin yin aiki tukuru tare da yan wasan kungiyar, dan ganin kungiyar ta samu nasarori a gasar da zata buga ta cin kofin kwararru na Nigeria ta shekarar 2023 zuwa 2024.

Continue Reading

Wasanni

Chelsea ta sayi Lavia daga Southampton

Published

on

Kungiyar Kwallon Kafa ta Chelsea ta sayi dan wasan tsakiya na kungiyar kwallon kafa ta Southampton wato Romeo Lavia a kan kudi €58m.

Romeo Lavia, dan asalin kasar Belgium mai shekaru 19, ya rattaba kwantaragin shekaru bakwai da kungiyar kwallon kafa ta Chelsea.

Kafin komawar dan wasa Lavia kungiyar kwallon kafa ta Chelsea, ya bugawa kungiyar kwallon kafa ta Southampton wasanni 34.

“Ina farin cikin komawa ta kungiyar kwallon kafa ta Chelsea, kuma komawar ta zo min kamar a mafarki, domin Chelsea kungiya ce da take da tarihi kuma kowanne dan wasa zai so ace yana buga wasa a Chelsea, kuma zan hada kai da abokan wasana dan ganin mun kai kungiyar mu ga babban mataki” a cewar Lavia.

Continue Reading

Wasanni

Kungiyar Kwallon Kafa ta Kano Pillars ta dauki sabbin yan wasa

Published

on

A yunkurinta na tunkarar sabuwar kakar wasan gasar Firimiyar Nigeria wato NPFL ta shekarar 2023 zuwa 2024, Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta sayi sabbin yan wasa guda uku domin yin garan bawul ga kungiyar.

‘Yan wasan dai sun hadar da Ibrahim Mustafah Yuga da Abubakar Ibrahim Babawo wayanda suka tawo daga Kungiyar Kwallon Kafa ta Plateau United dake jihar Jos, sai kuma Abubakar Aliyu daga Kungiyar Kwallon Kafa ta Wikki Tourists dake jihar Bauchi, sanarwar dai ta fito ta hannun mai magana da yawun kungiyar ta Kano Pillars Lurwanu Idris Malikawa.

Continue Reading

Trending