Mataimakin Shugaban Majalisar Dattijai Sanata Barau Ibrahim Jibrin, ya ce za su tabbatar da cewa an yi adalci, akan waɗanda suka yi wa al’ummar Arewa kisan...
Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan adam da wayar da kan jama’a da kuma tallafawa mabuƙata a Najeriya, ta yi Allah wa-dai da kisan gillan da aka yi...
Kwamishinan tsaron Cikin gida na jihar Kano Major Janar Muhammad Inuwa ldris mai ritaya, ya yi murabus daga aikin sa a jihar. Daraktan yada labaran Gwamnan...
Kotun ɗaukaka ƙara da ke zamanta a Abuja ta amince da roƙon gwamnatin jihar Kano a kan batun dambarwar masarautar jihar Kano. Tun da farko lauyan...
A ƙoƙarin ta na ƙara ɗaɓɓaƙa harkokin addinin Musulunci, hukumar Shari’ah ta jihar Kano da haɗin guiwar kungiyar World Assembly of Muslim Youth (Wamy), sun shirya...
Gwamnatin tarayya ta ce Shugaban ƙasa Bola Tinubu zai janye dokar ta ɓaci da ya sanya a jihar Rivers, da zarar al’amurra sun dai-daita a jihar....
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama wasu Matasa Maza huɗu da Mace guda ɗaya a lokacin da suke dafa Abinci za su ci ana tsaka...
Kotun shari’ar Muslunci da ke zaman ta a Sharaɗa Hisbah a Kano, ƙarkashin mai Shari’a Tanimu Sani Tanimu Hausawa, ta aike da ƴar TikTok ɗin nan...
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya dakatar da gwamnan jihar Rivers Siminalayi Fubara, da mataimakiyar sa Mrs. Ngozi Odu, har na tsawon watanni 6. Shugaba Tinubu...
Isra’ila ta keta yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza, tare da ƙaddamar da sabbin hare-hare kan Falasdinawa. Jaridar TRT Hausa ta ruwaito cewa, aƙalla Isra’ila ta kashe...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta cafke wata Matashiya mai suna Ruƙayya Ibrahim, wacce akafi sani da Ummin Mama, bisa zargin yadda take yaɗa hotunan tsaraicin...
Hukumar da ake yaƙi da masu yi wa ƙasa zangon ƙasa ta ƙasa EFCC, reshen jihar Kano, ta cafke fitacciyar ƴar TikTok ɗin nan Murja Ibrahim...
Ƙungiyar wayar da kan jama’a da kare haƙƙin ɗan adam da kuma tallafawa mabuƙata a Najeriya, ta ce Abin takaici ne yadda gwamnatin tarayya ta amince...
Mataimakin Babban kwamandan Hisbah ta Jahar Kano Dakta Mujahideen Aminudden ya shawarci masu Hannu da shuni da su ƙara fitowa wajen tallawa masu ƙaramin ƙarfe musamman...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta kama waɗansu ƴan Bindiga da suka yi kuste a jihar, da nufin aikata mummunar manufar su lamarin da asirin su...