Yayin da mabiya addinin kirista ke gudanar da bikin Kirsimeti yau a faɗin Duniya, wasu mabiya addinin a nan Kano, sun ce bikin kirsimetin a bana...
Kwamitin tsaro da gwamnatin jihar Kano ta kafa mai yaki da harkokikin Shaye-shaye da faɗan Daba da kuma daƙile kwacen Waya, ya ce daga watan Agustan...
Kwamitin tsaro na unguwar Dabino da ke yankin Tukuntawa a ƙaramar hukumar Birni a Kano, ya bukaci al’umma da su ƙauracewa rinka bayar da aron wayar...
Babbar Kotun jaha mai lamba 7 karkashin jagorancin mai Shari’a Amina Adamu Aliyu, ta zartas da hukuncin kisa ta hanyar rataya akan wani matashi mai suna...
Wasu lauyoyi ƙarƙashin jagorancin Barrister Yusuf Sulaiman, sun yi martani akan wani labari da wata kafar yaɗa labarai ta zamani take yadawa, da ta ke cewa...
Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan adam ta Sustainable Growth Initiatives for human Right Development, ta ce akwai buƙatar gwamnatin Kano ta ƙara sanya idanu tare da ɗaukar...
Hukumar kashe Gobara ta jihar Kano ta tabbatar da rasuwar wasu ma’aurata bayan da wuta ta ƙonesu a lokacin da Gobara ta kama a ɗakuna biyu...
Ma’aikatan hukumar samar da ruwan sha ta jihar Kano, sun jingine yajin aiki da suka shiga daga ranar Talata, sakamakon zargin da suka yi na gaza...
Ma’aikatan hukumar samar da ruwan sha ta jihar Kano, sun tsunduma yajin aikin sai baba ta gani, bisa wasu dalilai da suka bayyana da ke damun...
Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan adam ta Global Community for Human Right Network, ta ce akwai takaici kan yadda ake ƙara samun cin zarafin mata a mazantakewar...
Rahotanni na nuni da cewar an jibge jami’an tsaro ciki har da na Ƴan Sanda, a kofar fita daga masarautar Kano da ke Kofar Kudu, a...
Rahotanni na nuni da cewar harkokin sufuri sun tsaya a sabon titin Fanshekara da ke jihar Kano, al’amarin da ya janyo cunkoson ababen hawa tun daga...
Babbar kotun jiha mai lamba 24 karkashin jagorancin mai Shari’a Aisha Mahmud, ta sanya ranar 12 ga watan gobe dan sauraron shaidu a kunshin tuhumar da...
Ƙungiyar masu buƙata ta musamman ta jihar Kano, ta yi kira ga gwamnatin jihar nan, da ta samar wa masu buƙata ta musamman hukuma mai zaman...
Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan adam ta Global Community for Human Right Network, ta ƙalubalanci ƴan majalisun ƙasa, waɗanda suka amince da ƙudirin dokar gyaran haraji da...