Ma’aikatar Ilimi ta jihar kano ta sanar da ranar komawa makaranta, domin fara daukar karatun zango na biyu, ga daliban makarantun kwana dama na jeka ka...
Babban kwamandan hukumar Hisbah na jihar Kano Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa, ya hori jami’an hukumar da su kara himma wajen gudanar da ayyukansu cikin basira tare...
Limamin masallacin juma’a na unguwar Bachirawa kwanar Madugu bangaren yamma dake karamar hukumar Ungogo a Kano, Alkali Umar Sunusi Dan Baba Dukurawa, ya shawarci al’umma da...
Majalisar Dokokin Kano ta ce fatan ta shine gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusif yayi nasara a hukuncin da kotun kolin kasar nan zata yanke kan...
Limamin masallacin juma’a na Usman Bin Affan dake kofar Gadan Kaya Dakta Abdallah Usman Umar, ya gargadi iyaye da su kaucewa yiwa ya’yansu auren dole, wanda...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta tabbatar da cewar matashin nan mai suna Yusif Haruna da aka fi sani da Lagwatsani san shekari 18, da ake...
Babbar kotun shari’ar musulunci dake zaman ta a sabon gari a jihar Kano ƙarƙashin jagorancin mai shari’a Hamza Garba Malafa, ta yi umarnin a kamo mata...
Kungiyar Bijilante ta kasa reshen jihar Kano ta ce ta kama sama da mutane dubu biyar wadanda ake zargi da aikata mabanbantan laifuka wanda ta mika...
Shugaban makarantar Firamaren Dorayi karama dake karamar hukumar Gwale a Kano Mallam Dahiru Nuhu, ya shawarci tsoffin dalibai da su kara kaimi wajen hada kansu tare...
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu zai yiwa ‘yan kasar jawabi dangane da sabuwar shekara a gobe Litinin 01 ga watan Janairun 2024. Bayanin hakan na zuwa...
Dagacin garin Dorayi karama dake karamar hukumar Gwale Alhaji Umar Shehu Sani, ya ce kamata yayi iyaye da mawadata su kara himma wajen tallafawa makarantun ya’yansu,...
Akalla kimanin mutane dubu 219,125 ne aka ce sun fara cin gajiyar shirin gwamnatin tarayya na ‘Renewed Hope Conditional Cash Transfer’ a jihar Neja, domin rage...
Yanzu haka kotun tafi da gidan ka ta kwamitin koli na tsaftar muhallin jihar Kano, ta ci tarar tashar Motar Kano Line (Corporative) Naira dubu dari...
Limamin masallacin Al-ansar dake unguwar Mai Dile a jihar Kano Mallam Ammar Habib, ya shawarci al’ummar musulmi da su kaucewa sabawa Allah S.w.t. domin gujewa fushinsa...
Mai horas da kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid Carlo Ancelotti ya sake rattaba sabon kwantaragi ga kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid, inda yanzu haka...