Martinez mai shekaru 49 wanda tsohon mai horas da kasar Belgium da kungiyoyin kwallon kafa na Wigan da Everton, Ya maye gurbin Fernando Santos ne wanda...
Sojoji da Yan sanda da Yan Bijilante na binciken fasinjojin da aka sace a Edo Rahotanni dagaJihar Edo na cewa sojoji da ‘yan sanda da...
. Yanzu jam’iyyar YPP ba ta da Dan takarar gwamnan Kano. . Muna so a ciyar da matasan Kano gaba. . Masu ruwa da tsakin jam’iyyar...
Shugaban tashar Dala FM, Ahmad Garzali Yakubu, ya shawarci matasa da su ƙara tashi tsaye wajen neman ilmin addini da na zamani domin sanin kan su....
Babu takamaimen ranar bude tashar jirgin kasa ta Ekehen. Hukumar kula da jiragen kasa NRC ta bayyana rufe tashar jirgin kasa ta Ekehen dake Jihar Edo...
Rundunar yan sandan jihar kano ta kama wani matashi dan kimanin shekaru 20 mai suna Gaddafi Sagir da laifin kashe Kishiyar Mahaifiyarsa da kuma yar’ ta....
Shafin Physiotherapy Hausa ya bayyana cewa Ciwon sikila ko kuma amosanin jini, wato ‘Sickle Cell Disease’ a turance, ciwon jar ƙwayar halittar jini ne da ake...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai ziyarci jihohi goma domin yakin neman zabe Buhari zai je jihar Adamawa domin yakin neman zaben Aisha Binani An tabbatar da...
Dan takarar majalisar tarayya a tutar jam’iyyar PDP, na Birnin Kebbi/kalgo da Bunza Barista Abba Bello Halliru ya rasu. Daraktan yakin neman zaben gwamnan Jihar Kebbi...
CBN ya shawarci Al’ummar Najeriya da su bude asusun banki Yan kasa da suke kauyuka su gaggauta fitar da kudadensu zuwa banki cewar CBN wa’adin da...
.makarantu sun samu umarnin karin kudin makaranta ne daga sama. . An samu ninkin kudin makaranta kusan sau uku. Ƙungiyar ɗalibai ta Najeriya NANS, ta buƙaci...
CBN yayi umarni ga bankuna da su rinka zuba sabbin kudi a injin ATM Bankuna na hada sabbi da tsofaffin kudade. Babban Bankin Najeriya CBN ya...
. Yawan korayen ciyayi a birnin Makkah alama ce ta tashin alqiyama. . Saukar ruwan sama ya sanya korayen ciyayi sun fito a birnin Makkah....
Fushi daga shaidan yake Mu yawaita zama da Alwala da kuma ambaton Allah Mu guji daukar hukunci lokacin da muke cikin fushi . A shafin sa...
Babban mataimaki na musamman kan al’amuran siyasa ga gwamnan Kano Alhaji Sani Muhammad yayi murabus daga mukamin sa. Cikin wata sanarwa da ya fitar Mai dauke...